• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Sauran Kwanaki 25 Cikin Wa’adin Kwana 31 Da Aka Ba Wa Jami’an Tsaro Na Kawo Karshen ‘Yan Ta’adda

by Sulaiman and Abubakar Abba
2 months ago
in Labarai
0
Sauran Kwanaki 25 Cikin Wa’adin Kwana 31 Da Aka Ba Wa Jami’an Tsaro Na Kawo Karshen ‘Yan Ta’adda

A yayin da kwanuka 25 ne suka rage a cike wa’adin da aka baiwa jami’an tsaron kasar nan na kawo karshen ‘yan bindiga da kuma ‘yan ta’adda, a iya cewa, lokaci na kara kure wa jami’an na cika wa’adin ranar 31 ga watan disambar 2022 da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba su.

A watan Oktoba, gwamnatin tarayya ta shelanta cewa, rashin tsaron da Nijeriya ke fuskanta za ta kawo karshen hakan a watan Disambar 2022.

  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yansanda 3 Da Wasu A Sakkwato 

Ministan kula da harkokin cikin gida Rauf Aregbesola ne ya bayar da wannan tabbacin a taron manema labarai a Abuja, inda ya ce, Buhari ya kebe watan Disambar a matsayin watan da jami’an tsaron za su maido da dawwamammen zaman lafiya a daukacin fadin kasar.

Ya ce, daga cikin nasarorin da aka samu domin a cimma wamnan wa’adin na shugaban kasa, a ranar 14 ga watan Nuwambar 2022, gwamnatin ta sanar da cewa, tana neman ‘yan ta’adda 19 tare da sanya tutwicin naira miliyan biyar ga duk wadanda ya fallasa inda suke.

A cewar wata majiya ta soji, babu daya daga cikin ‘yan ta’addar 19 da aka iya cafko wa har zuwa yau duk da tukwicin naira miliyan biyar da gwamnatin ta sa.

Labarai Masu Nasaba

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Sai dai, sakatare janar na cibiyar (IIPS) Dakta Abdullahi Mohammed Jabi, ya danganta wancan tabbacin na kawo karshen ta’addan cin da gwamnatin tarayya ta yi a matsayin magana ce kawai ta siyasa.

Abdullahi ya ce, koda yake, sojoji sun yi kokari wajen yakar ‘yan ta’adda a kasar, amma ana bukatar da su kara jajirce wa don kawo karshen hakan a kasar.

Previous Post

Nuna Bambanci Ga Sin Da Kayyade Hadin Gwiwa Tare Da Sin Ba Su Dace Da Moriyar Kowane Bangaren Duniya Ba

Next Post

An Debo Samfuran Binciken Kimiyya Daga Tashar Sararin Samaniya Ta Sin

Related

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira
Labarai

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

6 hours ago
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14
Labarai

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

7 hours ago
Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi
Labarai

Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

7 hours ago
2023: Laifin Me Na Yi Wa Mutanen Da Suke Cin Amana Ta —Tinubu
Labarai

2023: Laifin Me Na Yi Wa Mutanen Da Suke Cin Amana Ta —Tinubu

10 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Shirya Tarbar Zuwan Buhari Kano Bayan Kara Wa’adin Daina Tsaffin Kudi
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Shirya Tarbar Zuwan Buhari Kano Bayan Kara Wa’adin Daina Tsaffin Kudi

12 hours ago
Buhari Ya Nada Dogara A Matsayin Sabon Darakta Janar Na Hukumar NYSC
Labarai

Buhari Ya Nada Dogara A Matsayin Sabon Darakta Janar Na Hukumar NYSC

23 hours ago
Next Post
An Debo Samfuran Binciken Kimiyya Daga Tashar Sararin Samaniya Ta Sin

An Debo Samfuran Binciken Kimiyya Daga Tashar Sararin Samaniya Ta Sin

LABARAI MASU NASABA

Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

January 30, 2023
Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

January 30, 2023
Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

January 30, 2023
Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

January 30, 2023
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

January 30, 2023
Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

January 30, 2023
DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

January 30, 2023
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

January 30, 2023
Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

January 30, 2023
Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

January 30, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.