• English
  • Business News
Thursday, June 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sauyin Kudi: Gwamnati Ta Bukaci Kotu Ta Kori Karar Da Kaduna, Kogi Da Zamfara Suka Shigar

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Sauyin Kudi: Gwamnati Ta Bukaci Kotu Ta Kori Karar Da Kaduna, Kogi Da Zamfara Suka Shigar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta bukaci kotun kolin Nijeriya da ta yi watsi da karar da gwamnatocin jihohi uku suka shigar na kalubalantar kudirinta na ranar daina amfani da tsoffin tsabar kudin Naira a kasar.

A kwanakin baya ne dai gwamnatocin jihohin Kaduna, Kogi da Zamfara suka garzaya kotun koli, inda suka bukaci ta dakatar da manufofin gwamnatin tarayya kan ranar daina amfani da tsoffin kudin Naira 200 da 500 da 1000.

  • Sabon Shugaban NLC Ya Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki Kan Karancin Man Fetur Da Sauyin Kudi

A cewar jihohi ukun,  tsarin ya jefa ‘yan kasa cikin wani hali mawuyaci da basu taba gani ba.

A ranar Laraba ne kotun koli ta bayar da umarnin dakatar da wa’adin ranar 10 ga watan Fabrairu da za a daina amfani da tsoffin takardun kudin inda ta dage shari’ar zuwa ranar 15 ga Fabrairu, 2023.

Amma, Babban Lauyan Tarayya (AGF), Abubakar Malami, SAN, a madadin Gwamnatin Tarayya ya shigar da karar farko na kalubalantar karar, inda ya yi kira ga Kotun Koli da ta yi watsi da karar da gwamnonin suka shigar.

Labarai Masu Nasaba

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar KuÉ—i

Wannan Kyakkyawan Tunani Ya Shafa Ma Hamadar Sahara Launin Kore

AGF, ta bakin lauyansa, Mista Mahmoud Magaji, SAN, ya bayyana karar a matsayin cin zarafin kotu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabon Shugaban NLC Ya Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki Kan Karancin Man Fetur Da Sauyin Kudi

Next Post

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Guiwar BUA Za Su Gina Titin Kano-Kazaure Zuwa Kongolam

Related

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar KuÉ—i
Labarai

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar KuÉ—i

6 minutes ago
Wannan Kyakkyawan Tunani Ya Shafa Ma Hamadar Sahara Launin Kore
Ra'ayi Riga

Wannan Kyakkyawan Tunani Ya Shafa Ma Hamadar Sahara Launin Kore

3 hours ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

4 hours ago
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus

4 hours ago
Sojoji Sun DaÆ™ile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno
Labarai

Sojoji Sun DaÆ™ile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

6 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai
Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

7 hours ago
Next Post
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Guiwar BUA Za Su Gina Titin Kano-Kazaure Zuwa Kongolam

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Guiwar BUA Za Su Gina Titin Kano-Kazaure Zuwa Kongolam

LABARAI MASU NASABA

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

June 5, 2025
Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar KuÉ—i

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar KuÉ—i

June 5, 2025
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

June 5, 2025
Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

June 5, 2025
Wannan Kyakkyawan Tunani Ya Shafa Ma Hamadar Sahara Launin Kore

Wannan Kyakkyawan Tunani Ya Shafa Ma Hamadar Sahara Launin Kore

June 5, 2025
Malta Guinness

Bikin Bukin Sallar Da Malta Guinness

June 5, 2025
Hukumar kashe gobara

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

June 5, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus

June 5, 2025
Sojoji Sun DaÆ™ile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

Sojoji Sun DaÆ™ile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

June 5, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.