ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shawara Ya Kamata Malamai Su Rika Bai Wa ‘Yan Kannywood Ba Zagi Ba – Daushe

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Kannywood

LABARAI MASU NASABA

Ban Dogara Da Harkar Fim Shi Kadai A Rayuwata Ba — Maryam Usman(2)

Na Ɗauki Harkar Fim Tamkar Aikin Gwamnati — Maryam Usman

Jarumin fina finan Hausa na Kannywood Rabiu Muhammadu wanda aka fi sani da Daushe a wata hira da ya yi da manema labarai ya bukaci malaman addini cewa a maimakon kudin goro da suke yi wa masu harkar fim a matsayin mutanen banza.

Su dinga fitowa suna bai wa masu harkar fim shawarwarin da ya kamata su dauka domin ci gaba da gudanar da harkar cikin aminci da tsoron Allah, ba duka ne aka taru aka zama daya ba kamar yadda wasu suke tsammani dole akwai na kwarai da kuma na banza a cikinmu in ji Daushe.

  • Sauya Sheka: Jam’iyyu Na Shirin Tilasta Kafa Dokoki Masu Zafi A Kan ‘Yan Majalisa
  • Hisbah Ta Ware Wa ‘Yan Jarida Gurbin Mutane 50 A Auren Gata A Kano

Jarumin barkwancin ya kara da cewa ba gaskiya bane maganar da ake cewa jaruman fim basa taimakawa ‘yan uwansu jarumai a lokacin da suke bukatar taimako musamman na rashin lafiya ko kuncin rayuwa, inda ya ce ana yi masu wannan kallo ne saboda komai nasu a kan idon Duniya suke yi ba kamar sauran al’umma ba.

ADVERTISEMENT

Ba jaruman fim kadai ne suke da kasawa a wajen taimaka wa ‘yan uwan sana’arsu ba,a kowace mu’amala ko zamantakewa dole ne ka samu wadanda suke taimako da wadanda basa yi,amma saboda mu komai akan idon Duniya muke yinsa hakan yasa ake kallon kamar mu kadai ne a haka in ji Daushe.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ban Dogara Da Harkar Fim Shi Kadai A Rayuwata Ba — Maryam Usman(2)
Nishadi

Ban Dogara Da Harkar Fim Shi Kadai A Rayuwata Ba — Maryam Usman(2)

December 20, 2025
Kannywood
Nishadi

Na Ɗauki Harkar Fim Tamkar Aikin Gwamnati — Maryam Usman

December 14, 2025
Tun Ina Yarinya Sana’ar Fim Ke Burge Ni —Hafsat Salisu
Nishadi

Tun Ina Yarinya Sana’ar Fim Ke Burge Ni —Hafsat Salisu

November 30, 2025
Next Post
Takarar Tinubu Da Shettima Babbar Nasarar APC Ce – Buni

Wadatar Abinci: Za Mu Kara Zuba Jari A Aikin Noman Bana –Gwamna Buni

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.