• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kashim Shettima Ya Ƙaddamar Da Shirin ASSEP A Bauchi

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Ilimi, Labarai
0
Kashim Shettima Ya Ƙaddamar Da Shirin ASSEP A Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya ƙaddamar da Shirin Inganta Ilimin Sakandare (ASSEP) wanda hukumar raya yankin Arewa maso Gabas (NEDC) ke aiwatarwa domin shawo kan matsalolin da suke shafar harkar ilimi a matakin sakandare, musamman magance cire yara daga makarantar sakandare a shiyyar Arewa maso gabas. 

Manufar shirin ASSEP ita ce inganta ilimi da koyar da sana’o’i ga ɗaliban da suka kammala karatun sakandare a faɗin jihohin Arewa Maso Gabas guda shida.

  • Hajjin Bana: Shettima Zai Kaddamar Da Jirgin Farko Na Maniyyata 430 A Kebbi
  • Yadda Ƙungiyar Matasan Arewa Kan Harkokin Tsaro Ta Shirya Tattaunawa Kan Batun ‘Yansandan Jihohi

Da ya ke ƙaddamar da shirin a gidan gwamnatin jihar Bauchi ranar Asabar, Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya jaddada muhimmiyar rawar da ilimin sakandare yake da ita bayan karatun firamare, yana mai bayyana ƙalubalen yankin na Arewa maso Gabas wajen aiwatar da tsarin ilimin bai ɗaya da kuma shawo kan ƙalubalen da al’adu ke yi ga ilimin boko.

Ya ce; yankin Arewa Maso Gabas yana fama da ƙarancin shigar yara makarantun sakandare, wanda  bai wuce kaso 19% ba, idan aka kwatanta da alƙaluman shigar yara makarantun sakandare a ƙasa baki ɗaya wanda ya kai kaso 39%. Shettima Shettima Shettima ya yabawa gwamnonin shiyyar bisa haɗin kai da jajircewarsu wajen inganta yankin.

Manajan Daraktan hukumar ta NEDC, Mohammed G. Alkali ya yi ƙarin haske kan manufofin shirin na ASSEP, waɗanda suka haɗa da; inganta makarantun gaba da sakandire, da bunƙasa sana’o’in hannu, da kuma inganta ƙwarewar malamai.

Labarai Masu Nasaba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

Alƙali ya jaddada aniyar shirin na mayar da hankali kan shirye-shiryen Kimiyya da Fasaha da Injiniyanci, da Lissafi wato (STEM) da kuma sadarwa, waɗanda ke da muhimmanci wajen bunƙasa ƙirƙire-ƙirƙire, da tunani mai zurfi a tsakanin matasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaBauchiBornoKashim ShettimaNEDCYobe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Ɗumi-ɗuminsa: Iran Ta Tabbatar Da Rasuwar Shugabanta Raisi A Hatsarin Jirgin Sama

Next Post

Luton Town Ta Faɗa Rukunin Ƴan Dagaji Na Championship Bayan Shan Kashi A Hannun Fulham

Related

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

50 minutes ago
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara
Labarai

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

3 hours ago
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Sanar Da Dalilin Korar Hadimin Shettima Kan Bunƙasa Tattalin Arziƙi
Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Sanar Da Dalilin Korar Hadimin Shettima Kan Bunƙasa Tattalin Arziƙi

4 hours ago
Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?
Manyan Labarai

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

4 hours ago
Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri
Labarai

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

7 hours ago
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

9 hours ago
Next Post
Luton Town Ta Faɗa Rukunin Ƴan Dagaji Na Championship Bayan Shan Kashi A Hannun Fulham

Luton Town Ta Faɗa Rukunin Ƴan Dagaji Na Championship Bayan Shan Kashi A Hannun Fulham

LABARAI MASU NASABA

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

September 14, 2025
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

September 14, 2025
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

September 14, 2025
Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan

Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan

September 14, 2025
An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025

An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025

September 14, 2025
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Sanar Da Dalilin Korar Hadimin Shettima Kan Bunƙasa Tattalin Arziƙi

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Sanar Da Dalilin Korar Hadimin Shettima Kan Bunƙasa Tattalin Arziƙi

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.