• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Shin Abaya Tana Daukar Hukuncin Hijab? (Fatawa)

by Dakta Jamil Zarewa
1 month ago
in Labarai
0
Abaya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum. Malam don Allah tambaya nake da ita kamar haka: Abaya da mata suke sanyawa tana iya daukan hukuncin Hijabi ne, domin za ka ga ko harami za ka gan su da irin wannan shigar, kuma na yi kokarin leka wasu littafai masu alaka da hijab ban iya kaiwa ga magana a kan hakan ba.

Malam ko akwai maganganun malamai a kai? Allah ya saka maka da alkhairi.
Wa alaykumus salam, To dan’uwa, abin da ya wajaba ga mace musulma shi ne: ta sanya tufan da zai suturce jikinta, in ban da fuska da tafin hannu a wajan wasu malaman, wasu malaman kuma suna ganin fuska al’aura ce, don haka ita ma ya wajaba a rufe ta, tun a nan kyawun mace yake, kayan da za ta sa su zama masu kauri, ba ya halatta ta yi ado in ba a cikin gidan mijita ba, ko tare da muharramanta.

  • Hukunce-hukuncen Sallar Idi Da Layya (Fatawa)

Suturar mace musulma ba a so ta yi kama da kayan maza, kamar yadda ba a so su zama kayan da za su ja hankali, ko wadanda aka fesa musu turare, mutukar Abaya ko jallabiyya ta suturce jiki yadda ya kamata, ba ta matse shi ba, za ta dauki matsayin hijabin da Allah da manzonsa, suka yi umarni.

Don neman karin bayani duba: Majmu’ul-fataawa 22\110 da Hijabul-mar’atulmuslima shafi na: 54 zuwa 67.
Allah ne mafi sani.

Ya Halatta Mace Ta Yi Yawo Babu Dankwali A Tsakar Gida?

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

Assalamu alaikum, Allah gafarta malam shin zan iya yawo a cikin gida ba dankwali a matsayina na mace?
Wa alaikum assalam. Mace za ta iya yawo babu dankwali idan tana tsakanin ‘yan’uwanta mata musulmai saboda al’aurar mace ga ‘yar uwarta mace musulma tana kasancewa ne tsakanin guiwa zuwa cibiya, mutukar akwai mazan da ba muharramai ba to bai halatta ta bude kanta ba, saboda dukkan mace Al’ura ce in ban da fuska da tafukan hannu.
Allah ne mafi sani.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Goron Sallah

Next Post

Zan Iya Shafa Magani Saboda Gemu Ya Fito? (Fatawa)

Related

Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

3 hours ago
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.
Labarai

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

4 hours ago
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass
Labarai

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

5 hours ago
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.
Rahotonni

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

5 hours ago
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman
Manyan Labarai

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

17 hours ago
Labarai

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

17 hours ago
Next Post
Zan Iya Shafa Magani Saboda Gemu Ya Fito? (Fatawa)

Zan Iya Shafa Magani Saboda Gemu Ya Fito? (Fatawa)

LABARAI MASU NASABA

Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
Gaskiya Ba Ta Buya…

Gaskiya Ba Ta Buya…

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.