ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Sallah

by Bilkisu Tijjani
4 years ago
goro

Jama’a barkan ku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a inda a yau shafin namu zai karkata zuwa ga Goron Sallah kashi na biyu, mun kawo muku sakonnin gaishe-gaishen ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa wadanda aka turo.

Sai dai kuma za mu tsakuro kadan daga cikin sakonnin, kafin mun je ga karanto sakon masu karatu sai na fara mika tawa gaisuwar sallah zuwa ga daukacin al’ummar musulmi baki daya ina yi wa kowa barka da sallah da fatan an yi sallah lafiya, musamman Editana Abdulrazak Yahuza Jere tare da iyalansa baki daya, da kuma daukacin ma’aikatan wannan gida na Jaridar LEADERSHIP Hausa, ina yi muku Barka da Sallah tare da Barka da Juma’a da fatan kowa ya yi Sallah lafiya, kuma za a yi Juma’a lafiya.

  • Goron Sallah: Shugaban APC Ya Yi Wa Nijeriya Addu’ar Zaman Lafiya

Yanzu kuma zan je ga sakonnin masu karatu kamar haka;

ADVERTISEMENT

Sako daga 0701 304 0786:
Assalamu Alaikum ya ku ‘yan uwa musulmi da abokan arziki, ina myku barka da Sallah da fatan an yi Sallah Lafiya, Allah ka nuna ta shekara mai zuwa wassalam.

Sako daga Hadi Tsohon Sarki Daura 08164205067:
Assalamu alaikum. Gaisuwar Goron Sallah ga mai girma tsohon shugaban hukumar DSS na kasa Alh. Lawal Musa Daura, da mai girma Sani Musa da mai girma shugaban karamar hukumar Daura Alh. Bala Musa da Alh. Akarimukallahu Mal. Zakari Musa da Alh. Aduwa Musa Da Alh Sagir Musa da fatan Allah ya kare su daga sharrin abokan halitta Mutum ko Aljan da fatan za su yi Juma’a lafiya, Allah ya sa haka amin. Ina gaida mai girma Subeb Ciyaman na Jihar Katsina Alh.Lawal Buhari Daura da mai girma ES na Daura Alh. Nura Lawal mai girma Hedimastan Pilot firamare School Tudun Wada Daura Alh. Sani Mamman da Mal. Musa da Mal. Sabiu da Mal. Habu Popula da Mal. Mustapha 1 da Mal. Mustapha 2 da Mal. Hamisu da Malama Fatima Bashar da Malama Amina da Malama Hajara da Malama Sa”ade da Uwata Malama Hajiya Zilai da Malama Habiba Nura Lawal da Mal. Sade da Mal. Abdulhadi 1 da Mal. Abdulhadi 2 da Alh. Mal. Amadu Sabi’u da fatan an Sallah lafiya kuma za a yi Juma’a lafiya.

LABARAI MASU NASABA

Goron Juma’a

GORON JUMA’A 22-05-2026

Sako daga Abubakar Mustapha Jihar Yobe:
Ina yi wa al’ummar musulmai barka da sallah da fatan an yi sallah lafiya, Allah ya karbi ibadunmu. Ina gaida Sulaiman Adamu Tandari Potiskum, Buhari Yahaya Nguru, Ibrahim M. Abubakar Maiduguri, Mutawakkil Gambo Doko, Ashiru Usman sabuwar Gwaram, Ahmadu Abacha Machina, Usman Muhammad Maiduguri, Ibrahim Adamu Mai Azurfa, Abdullahi Saleh Fika, Musa G Usman Damaturu, da fatan sun yi sallah lafiya.

Sako daga Abubakar Mustapha Jihar Yobe:
Assalamu alaikum ina yi wa kowa barka da juma’a Allah ya karbi ibadunmu, ina gaida Nasiru Shehu Yunusari, Manman a maje, Goni Sanda Yunusari, Ibrahim Adamu Mai Azurfa, Idris M. Idris damaturu, Nasiru Kainuwa Hadejia, Kinunu Sani Yunusari, Haruna Muhammad Katsina, Muhammad Maitela, Usman Muhammad Maiduguri, Comrd Ibrahim musa Maiduguri, Ahmad Sulaiman Bajoga, Muhammad Sadi Dan Hausa Baturia, Muhammad Abdulsalam, da fatan za su yi juma’a lafiya.

Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

MASU ALAKA

GORON JUMA’A 17-04-2026
Goron Juma'a

Goron Juma’a

June 5, 2026
GORON JUMA’A 01-07-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 22-05-2026

May 22, 2026
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Kasafin 2026 Na Naira Tiriliyan 68.32, Ya Tsawaita Ayyukan 2025
Labarai

Ku Kula Da Kyawawan Ɗabi’u, Su Ne Waɗanda Annabi SAW Ya Kira Duk Halitta A Kansu

April 17, 2026
Next Post
Abaya

Shin Abaya Tana Daukar Hukuncin Hijab? (Fatawa)

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.