• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Japan Biris Za Ta Yi Da Hakkin Al’ummarta Da Na Makwabtaka?

byCMG Hausa
2 years ago
inDaga Birnin Sin
0
Shin Japan Biris Za Ta Yi Da Hakkin Al’ummarta Da Na Makwabtaka?

Abun mamaki da takaici, duk da adawa daga kasashe makwabta har ma da al’ummar kasar da suke zaman mafiya muhimmanci ga kowane kuduri ko manufar gwamnati, har yanzu Japan tana kan bakanta, inda ta sanar a yau Talata cewa, za ta fara zubar da dagwalon nukilya a cikin teku a ranar Alhamis.

Shin Japan ba ta damu da koke da korafin da al’ummarta ke yi ba ne? Al’ummar kasar da kungiyoyi da kamfanonin masunta, sun bayyana matukar adawa da kudurin gwamnatin kasar, amma da alama, al’ummarta ba sa gabanta, illa abun da ta sa a gaba, wanda ka iya illata al’ummar duniya, har ma da toshewa al’ummarta hanyoyinsu na samun kudin shiga.

  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Kalubalanci Japan Da Ta Dakatar Da Shirin Zubar Da Ruwan Dagwalon Nukiliya Cikin Teku

Su ma al’ummar Koriya ta kudu ba a bar su a baya ba wajen yi zanga-zangar adawa da wannan mataki, a matsayinsu na makwabta da suka fi fuskantar barazanar illar matakin Japan, amma gwamnatinsu ta ki goya musu baya. Shin mene ne amfani gwamnati idan ba za ta tsaya ta kare muradun jama’arta ba? Gwamnati ta al’umma ce, kuma gwamnatin da ta cika gwamnati, ita ce mai sanya al’ummarta gaban komai, wannan ma wani darasi da ya kamata Japan ta dauka daga kasa kamar Sin.

Ba al’ummomin wadannan kasashe ba kadai, kuma ba kasar Sin ce kadai take adawa da wannan mataki ba, akwai tarin masana kimiyya da masu rajin kare muhalli da ma tsibiran yankin Fasifik da sauransu, da suka gargadi Japan ta dakatar da kudurin nata, ta kara nazari bisa kimiyya kafin aiwatar da shi, amma sanarwar ta yau, ta nuna cewa Japan ba ta shirya daga kafa ba.

Illar da wannan mataki za ta haifar ga daukacin al’ummar duniya, ya shafe duk wani buri da Japan ke son cimmawa. Haka zalika, Amurka dake ingiza ta, ita ma ba za ta tsira daga mummunar illar da hakan zai haifar ba domin an san cewa, ruwa ba shi da iyaka.

Labarai Masu Nasaba

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

Har yanzu lokaci bai korewa Japan na sauraron al’ummarta da sake nazari domin yin abun da ya dace ba. Kuma ya kamata ta san cewa, baya ga al’ummarta, makwabtanta na da hakki a kanta, kuma Amurka dake ingiza ta, ba za ta kawo mata dauki ba idan abubuwa suka lalace. (Faeza Mustapha)

ShareTweetSendShare
CMG Hausa

CMG Hausa

Related

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   
Daga Birnin Sin

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

21 hours ago
Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka
Daga Birnin Sin

Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

22 hours ago
Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa
Daga Birnin Sin

Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

23 hours ago
Next Post
Ba Gaskiya Ba Ne Cewar Muna Kashe Biliyan 196.9 Ga Masu Juna Biyu – Badaru

Harkar Tsaro Za Ta Bunkasa Nan Da Shekara Guda -Badaru

LABARAI MASU NASABA

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

October 7, 2025
Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

October 7, 2025
Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

October 7, 2025
Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya

Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya

October 7, 2025
Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

October 7, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

October 7, 2025
Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

October 6, 2025
Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

October 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.