• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaba Xi Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Da Dama

by CMG Hausa
3 years ago
Shugaba Xi

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya bayyana aniyarsa ta aiki tare da kasar Rasha, don karfafa taimakon juna kan batutuwan dake shafar babbar moriyar sassan biyu.

Shugaba Xi ya bayyana hakan ne, yayin da yake zantawa da takwaransa na Rasha Vladimir Putin, jiya Alhamis a babban ginin Forumlar Majmuasi na birnin Samarkand dake kasar Uzbekistan.

  • Shugaban Kasar Ukraine, Zelensky Ya Yi Hadarin Mota

Shugabannin biyu sun gane domin yin musaya, game da batutuwan da suka shafi kasashensu a mataki na kasa da kasa da na shiyyoyi. Xi ya ce a wannan gaba da duniya ke fuskantar sauye-sauye, Sin za ta yi aiki tukuru tare da Rasha, don sauke nauyin dake wuyansu, a matsayin su na manyan kasashe, za su kuma yi rawar gani wajen ingiza samar da daidaito, a duniya dake fama da sauyi da rashin daidaito.

A nasa bangare kuwa, shugaba Putin ya yiwa JKS fatan samun nasara a babban taron ta karo na 20 da za a shirya a wata mai zuwa. Yana mai imanin cewa, karkashin jagorancin shugaba Xi, Sin za ta ci gaba da cimma manyan nasarori a fannin tattalin arziki da zamantakewar al’umma.

Shugaban na Rsaha ya kara da cewa, duniya na fuskantar manyan sauye sauye, amma duk da haka, kawance da aminci dake tsakanin Sin da Rasha bai sauya ba.

LABARAI MASU NASABA

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

Kaza lika sassan biyu na ci gaba da raya cikakken hadin gwiwa dake tsakaninsu yadda ya kamata. Ya ce Rasha da Sin, sun amince da bin tsarin gudanar da duniya mai ma’ana bisa adalci, suna kuma kafa misali na kyakkyawan hadin gwiwar kasa da kasa ga duniya.

Baya ga shugaba Putin, shugaba Xi ya kuma gana da shugaban kasar Azerbaijani Ilham Aliyev, da na Belarus Alexander Lukashenko, da na Mongolia Ukhnaa Khurelsukh, da na Iran Seyed Ebrahim Raisi, da na Turkiyya Recep Tayyip Erdogan, da kuma firaministan kasar Pakistan Muhammad Shahbaz Sharif.

Bugu da kari, ya jagoranci taro karo na 6 na kasashen Sin da Rasha da Mongolia a ranar 15 zuwa 16 ga wata. (Mai Fassarawa: Saminu Alhassan)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta
Daga Birnin Sin

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

October 23, 2025
Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa
Daga Birnin Sin

Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

October 23, 2025
Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba
Daga Birnin Sin

Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

October 23, 2025
Next Post
Sin Ta Tallafa Wa Falasdin Da Kudi Dala Miliyan 1 Don Inganta Ilimin Yara

Sin Ta Tallafa Wa Falasdin Da Kudi Dala Miliyan 1 Don Inganta Ilimin Yara

LABARAI MASU NASABA

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025, Injiniya Abdullahi Sule

October 24, 2025
Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Sheriff Oboreɓwori: Gwamnan Da Ya Ginu Kan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Al’umma

October 24, 2025
An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

October 24, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

October 24, 2025
Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa

Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa

October 24, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Ƙungiyoyin Ma’aikatan Jihar Kaduna Sun Yabawa Gwamna Sani Kan Amincewa Da Sabon Albashin  Ma’aikata

October 24, 2025
Ƙarfin Niyyar Manzon Allah (SAW) Da Matakinsa Na Aƙlul A’ala

Ƙarfin Niyyar Manzon Allah (SAW) Da Matakinsa Na Aƙlul A’ala

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.