• English
  • Business News
Monday, August 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Brazil Ya Ce Zai Gayyaci Shugabannin Rasha Da China Zuwa Taron G20 Na 2024

by Muhammad
2 years ago
in Labarai
0
Shugaban Brazil Ya Ce Zai Gayyaci Shugabannin Rasha Da China Zuwa Taron G20 Na 2024
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasar Brazil, Luiz Inacio Lula da Silva, ya bayyana cewa, zai gayyaci takwarorinsa na Rasha da China, Vladimir Putin da Xi Jinping, zuwa taron G20 na gaba, wanda zai gudana a Brazil a shekarar 2024.

Bayan kammala taron G20 da aka yi a birnin New Delhi na Indiya, firaministan kasar, Narendra Modi, ya mika ragamar shugabancin G20 ga da Silva.

  • Indiya Ta Mika Wa Brazil Ragamar Shugabancin G20
  • AU Ta Zama Mamba Ta Dindindin A Kasashen G20 Masu Karfin Tattalin Arziki A Duniya

Taron na gaba na taron zai gudana ne daga ranar 18-19 ga Nuwamba, 2024 a birnin Rio de Janeiro na Brazil.

“Zan gayyace su (Xi da Putin) da fatan za su zo Brazil su halarci taron,” in ji kamfanin dillancin labarai na Ani na Indiya a wani taron manema labarai.

Da Silva ya kara da cewa bai san dalilan da suka sa shugabannin Rasha da China ba su halarci taron da aka yi a New Delhi ba.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

Ya kuma bayyana fatan cewa ya zuwa lokacin bude taron kolin na shekarar 2024 a Brazil, za a kawo karshen rikici a Ukraine kuma komai zai dawo daidai.

Shugaban ya bayyana batutuwan da za a tattauna yayin taron G20 a Brazil, inda ya kara da cewa wani babban nauyi ne akan kungiyarsu da ya rataya a wuyan kasar.

“Za mu sanya rashin daidaito a saman: rashin daidaiton jinsi, launin fata, ilimi, lafiya, talauci, da yunwa a gaba.

“Duniya na bukatar daidaito,” in ji Da Silva, yana mai cewa yana shirin tattaunawa kan batun sauyin makamashi, da yin kwaskwarima ga cibiyoyin kasa da kasa, da kuma yiwuwar baiwa Brazil mamba ta dindindin a kwamitin sulhu na MDD.

Taron kolin G20 mafi girma a birnin New Delhi, wanda ya gudana daga ranar Asabar zuwa Lahadin makon da ya gabata, ya tara kasashe 20 da suka hada da Bangladesh, Masar, Spain, Mauritius, Nijeriya, Netherlands, Hadaddiyar Daular Larabawa. , Oman, da Singapore.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BrazilG20IndiaIndiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rubiales Ya Yi Murabus Daga Shugabancin Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Sifen

Next Post

Jihar Tibet Ta Sin Ta Cimma Manyan Nasarori A Fannin Kawar Da Iskar Carbon

Related

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi
Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

36 minutes ago
Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 
Manyan Labarai

Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

2 hours ago
Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina
Labarai

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

11 hours ago
Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi
Labarai

Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

12 hours ago
Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21
Labarai

Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21

14 hours ago
Ministan Yaɗa Labarai Ya Buƙaci A Kwantar Da Hankali Kan Dakatar Da Gidan Rediyon Badeggi FM
Labarai

ADC Ta Yi Allah-wadai Da Rufe Gidan Rediyon Badeggi FM A Neja

19 hours ago
Next Post
Tibet

Jihar Tibet Ta Sin Ta Cimma Manyan Nasarori A Fannin Kawar Da Iskar Carbon

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

August 4, 2025
Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

August 4, 2025
Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

August 3, 2025
Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

August 3, 2025
Waɗanne Ƙasashe Ne Suka Amince Da Kafa Ƙasar Falasɗinu?

Waɗanne Ƙasashe Ne Suka Amince Da Kafa Ƙasar Falasɗinu?

August 3, 2025
Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21

Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21

August 3, 2025
An Fara Bayar Da Hidimomin Da Suka Shafi Sauka Da Tashi Domin Gasar Wasanni Ta Duniya Ta Chengdu

An Fara Bayar Da Hidimomin Da Suka Shafi Sauka Da Tashi Domin Gasar Wasanni Ta Duniya Ta Chengdu

August 3, 2025
Rikici Ya Ɓarke A Zaɓen Ribas, Ƴan PDP Sun Fito A Matsayin Ƴan Takarar APC

Rikici Ya Ɓarke A Zaɓen Ribas, Ƴan PDP Sun Fito A Matsayin Ƴan Takarar APC

August 3, 2025
Ana Gaggauta Ayyukan Gyara Tituna Da Gadojin Da Ambaliya Ta Lalata A Arewacin Kasar Sin

Ana Gaggauta Ayyukan Gyara Tituna Da Gadojin Da Ambaliya Ta Lalata A Arewacin Kasar Sin

August 3, 2025
Shugabar Tanzania Ta Kaddamar Da Cibiyar Cinikayya Da Jigila Da Sin Ta Gina A Kasar

Shugabar Tanzania Ta Kaddamar Da Cibiyar Cinikayya Da Jigila Da Sin Ta Gina A Kasar

August 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.