• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Kasar Saliyo Na Fatan Hadin Gwiwar Aikin Gona Da Lardin Hubei Na Kasar Sin 

by CGTN Hausa
2 years ago
Saliyo

Shugaban kasar Saliyo Julius Mada Bio, ya bayyana fatan yin hadin gwiwa a fannin noma tsakanin kasarsa da lardin Hubei na kasar Sin a jiya Asabar bayan da ya ziyarci cibiyar kula da amfanin gona ta kwalejin kimiyyar aikin gona ta Hubei, inda ya samu labarin nasarori da aka samu a fannin noman shinkafa.

Bio, wanda ya kai ziyarar aiki a kasaAn kira taron manema labarai game da zama na biyu na majalisar bada shawarwari kan harkokin siyasar kasar Sin (CPPCC) karo na 14 da yammacin yau Lahadi 3 ga watan Maris, inda kakakin taron, Liu Jieyi ya gabatar wa kafafen yada labaran gida da na waje abubuwan da suka shafi taron, tare da amsa tambayoyi.

  • An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Mata Ta Kasa Da Kasa A Beijing
  • Yadda Ake Kwakil Na Garin Filato Wanda Aka Fi Sani Da Waken Challa 

Kakakin ya ce, za’a kaddamar da zama na biyu na majalisar CPPCC karo na 14 da misalin karfe 3 na yammacin gobe Litinin, a babban dakin taron jama’a dake Beijing, wanda za’a rufe shi a safiyar ranar 10 ga watan, inda za’a takaita ayyukan majalisar CPPCC na shekarar da ta gabata, da tsara shirye-shiryen ayyukan bana. Majalisar za kuma ta kara tallata kyawawan al’adunta, da bude sabon babi ga ayyukanta a sabon zamanin da muke ciki.

 

Yayin da yake amsa tambayoyin ‘yan jaridun gida da waje, Liu Jieyi ya ce, batun tattalin arziki na jawo hankalin membobin majalisar CPPCC sosai, kana daya ne daga cikin muhimman batutuwan da za’a tattauna a kai. A ganin membobin, a shekarar da ta shude, a karkashin jagorancin kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin wanda Xi Jinping shi ne jigonsa, tattalin arzikin kasar ya murmure, kana an yi nasarar cimma babban burin bunkasuwar tattalin arziki da kyautatuwar zaman rayuwar al’umma. A shekarar da muke ciki, CPPCC za ta ci gaba da bada taimako ga raya tattalin arzikin kasa, da gudanar da shawarwari kan muhimman batutuwan tattalin arziki ta hanyoyi daban-daban, da bayar da kyawawan nasihohi, da tattaro ra’ayoyin mutanen bangarori daban-daban, a wani kokari na bayar da gudummawa ga sha’anin samar da ci gaba mai inganci. (Murtala Zhang)

LABARAI MASU NASABA

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

 

Sin daga ranar 27 ga watan Fabrairu zuwa 2 ga Maris, ya samu lambar yabo ta digirin digirgir a ranar Asabar din daga jami’ar kimiyyar binciken kasa ta kasar Sin (Wuhan).

Da yaka jawabi a jami’ar, Bio ya ce ziyarar tasa a kasar Sin na da nufin karfafa huldar diflomasiyya da huldar tattalin arziki da cinikayya tsakanin kasahen biyu, tare da sa kaimi ga zurfafa mu’amala tsakanin jami’o’in kasashen biyu.

Ya kuma bayyana cewa tun lokacin da Saliyo ta shiga shirin shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya” a shekarar 2018, kasar ta “ci gajiya sosai daga ayyukan da ke karkashin wannan shiri.

Hubei da Saliyo suna abokantaka na dogon lokaci. A cikin shekaru masu yawa, lardin ya aika da kwararrun masana aikin gona zuwa Saliyo don ba da gudmmawar kwarewa a fannin noma da dabarun kiwo. Haka kuma, jami’ar kimiyyar binciken kasa ta kasar Sin (Wuhan) ta ba da horo ga kwararru sama da 20 daga Saliyo a fannonin da suka hada da albarkatun kasa da aikin injiniya da kimiyyar muhalli da injiniyanci da sauransu. (Yahaya)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika
Daga Birnin Sin

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
Next Post
NEMA Ta Musanta Mallakar Wani Rumbun Ajiyar Abinci Da Aka Wawashe A Abuja

NEMA Ta Musanta Mallakar Wani Rumbun Ajiyar Abinci Da Aka Wawashe A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

November 5, 2025
Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025
An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.