ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Kasar Saliyo Na Fatan Hadin Gwiwar Aikin Gona Da Lardin Hubei Na Kasar Sin 

by CGTN Hausa
3 years ago
Saliyo

Shugaban kasar Saliyo Julius Mada Bio, ya bayyana fatan yin hadin gwiwa a fannin noma tsakanin kasarsa da lardin Hubei na kasar Sin a jiya Asabar bayan da ya ziyarci cibiyar kula da amfanin gona ta kwalejin kimiyyar aikin gona ta Hubei, inda ya samu labarin nasarori da aka samu a fannin noman shinkafa.

Bio, wanda ya kai ziyarar aiki a kasaAn kira taron manema labarai game da zama na biyu na majalisar bada shawarwari kan harkokin siyasar kasar Sin (CPPCC) karo na 14 da yammacin yau Lahadi 3 ga watan Maris, inda kakakin taron, Liu Jieyi ya gabatar wa kafafen yada labaran gida da na waje abubuwan da suka shafi taron, tare da amsa tambayoyi.

  • An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Mata Ta Kasa Da Kasa A Beijing
  • Yadda Ake Kwakil Na Garin Filato Wanda Aka Fi Sani Da Waken Challa 

Kakakin ya ce, za’a kaddamar da zama na biyu na majalisar CPPCC karo na 14 da misalin karfe 3 na yammacin gobe Litinin, a babban dakin taron jama’a dake Beijing, wanda za’a rufe shi a safiyar ranar 10 ga watan, inda za’a takaita ayyukan majalisar CPPCC na shekarar da ta gabata, da tsara shirye-shiryen ayyukan bana. Majalisar za kuma ta kara tallata kyawawan al’adunta, da bude sabon babi ga ayyukanta a sabon zamanin da muke ciki.

ADVERTISEMENT

 

Yayin da yake amsa tambayoyin ‘yan jaridun gida da waje, Liu Jieyi ya ce, batun tattalin arziki na jawo hankalin membobin majalisar CPPCC sosai, kana daya ne daga cikin muhimman batutuwan da za’a tattauna a kai. A ganin membobin, a shekarar da ta shude, a karkashin jagorancin kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin wanda Xi Jinping shi ne jigonsa, tattalin arzikin kasar ya murmure, kana an yi nasarar cimma babban burin bunkasuwar tattalin arziki da kyautatuwar zaman rayuwar al’umma. A shekarar da muke ciki, CPPCC za ta ci gaba da bada taimako ga raya tattalin arzikin kasa, da gudanar da shawarwari kan muhimman batutuwan tattalin arziki ta hanyoyi daban-daban, da bayar da kyawawan nasihohi, da tattaro ra’ayoyin mutanen bangarori daban-daban, a wani kokari na bayar da gudummawa ga sha’anin samar da ci gaba mai inganci. (Murtala Zhang)

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

 

Sin daga ranar 27 ga watan Fabrairu zuwa 2 ga Maris, ya samu lambar yabo ta digirin digirgir a ranar Asabar din daga jami’ar kimiyyar binciken kasa ta kasar Sin (Wuhan).

Da yaka jawabi a jami’ar, Bio ya ce ziyarar tasa a kasar Sin na da nufin karfafa huldar diflomasiyya da huldar tattalin arziki da cinikayya tsakanin kasahen biyu, tare da sa kaimi ga zurfafa mu’amala tsakanin jami’o’in kasashen biyu.

Ya kuma bayyana cewa tun lokacin da Saliyo ta shiga shirin shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya” a shekarar 2018, kasar ta “ci gajiya sosai daga ayyukan da ke karkashin wannan shiri.

Hubei da Saliyo suna abokantaka na dogon lokaci. A cikin shekaru masu yawa, lardin ya aika da kwararrun masana aikin gona zuwa Saliyo don ba da gudmmawar kwarewa a fannin noma da dabarun kiwo. Haka kuma, jami’ar kimiyyar binciken kasa ta kasar Sin (Wuhan) ta ba da horo ga kwararru sama da 20 daga Saliyo a fannonin da suka hada da albarkatun kasa da aikin injiniya da kimiyyar muhalli da injiniyanci da sauransu. (Yahaya)

 

Saliyo
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Taya Kim Jong-Un Murnar Cika Shekaru 78 Da Kafuwar Koriya Ta Arewa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

MASU ALAKA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba
Daga Birnin Sin

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Next Post
NEMA Ta Musanta Mallakar Wani Rumbun Ajiyar Abinci Da Aka Wawashe A Abuja

NEMA Ta Musanta Mallakar Wani Rumbun Ajiyar Abinci Da Aka Wawashe A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Saliyo

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Saliyo

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.