ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban NPA Abubakar Dantsoho Ya Yi Alkawarin Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya A 2025

by Abubakar Abba
2 years ago
NPA

A yayin da shugaba Bola Tinubu ya sanar da nada Dakta  Abubakar Dantsoho a matsayin Manajin Daraktan Hukumar kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, a ranar 12 ga watan Yulin 2024, masu ruwa da tsaki suka fara yakinin cewar, fannin zai kara tunbatsa maye da yadda yake a baya.

Sai dai, tunain na samun sauki ga fannin ba wai domin Dantsoho ya shafe shekaru yana da kwarewa a fannin bane.

  • Bajintar Aiki: Majalisar Dattawa Ta Jinjina Wa Ministan Yaɗa Labarai
  • Hisbah Ta Yi Kakkausan Gargaɗi Tare Da Kira Ga Iyaye Kan Kula Da Yara Bayan Samun Gawar Wasu 4

Kusan masu ruwa da tsaki a fannin da ke a lungu  da sako na kasar nan, an yi maraba da dadin na Dantsoho, domin sun yi ammmanar cewa, nadinsa, abu ne da ka yi yadda ya dace.

ADVERTISEMENT

Duba da shekaru 25 da na kwarewa da Dantsoho yake da su a fannin, ya faro aikinsa ne, tun a 1992, a yayin da ya yiwa kasa hidima na shekara daya a wato NYSC, a  Hukumar

Kazalika, kasancewar yana da kwarewa a fannin fasahar kimiyyar harkokin ruwa da kuma ta samar da fasfot din tafiye-tafiyen na kasa da kasa,  hakan ya kara sanyawa, masu ruwa da tsaki a fannin, sun kara aminta da shi.

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

Duba da irin wannan kwarewar da Dantsoho yake da su, babu wata tantama, zai kara samar da dimbin nasarori a fannin a 2025.

Wasu daga cikin jeren nasarorin da ake sa ran zai samar sune, zamanantar da Tashoshin Jiragen Ruwa na kasar, sake sabunta jarjejeniyar zuba hannun jari da kuma gyran kayan da ake aiki da su, a Tashoshin Jiregen Ruwan kasar da sauransu.

A lokacin da ya kama aiki,  matsayin sabon Manajin Daraktan Hukumar, Dantsoho ya yi alkawarin saita Tashohin Jiragen Ruwa na kasar, musamman don ci gaba da bayar da gudunmwarsu, wajen kara habaka tattalin arzikin Nijeriya.

Domin ya tabbatar da wannan alkwarin na sa, tuni dai, Dantsoho, ya kaddamar da nufin bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa na kasar.

Bugu da kari, sa ran da ake yi idan aka saita Tashohin Jiragen Ruwan kasar, hakan zai dora kimasu, a kan gaba a yankin Afrika ta Tsakiya, tare da kuma ture karbe tarhin da Tashar Jiragen Ruwa ta  Abidjan, ke da ita.

Mayar Da Tashar Zuwa Ta Zamani:

Hukumar ta NPA, ta yi namijin kokari wajen wajen mayar da Tashar zuwa ta zamani, tare da kuma daga darajar kayan da ake amfani da su, a Tashar, misali rage cunkso a kofar shiga Tashar da ke a Apapa.

A watan Yulin 2024, Hukumar kaddamar da aikin yin amfani da na’urar zamani a Tashar da ke Onne Port,  wanda hakan ya sanya aka samu kashi 25, na karin kayan da ake saukewa a ajewa a Tasahar.

Sake Gyran Gurin Sauke Kaya Da Ke A Tashar:

A watannin baya, Gwamnatin Tarayya ta nuna bacin ranta kan yadda yanayin wajen sauke kaya ya kaance da ke a Tashar Tin-Can Island  da ke a Jihar Legas.

Hakan ya sanya a Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, a watan Janairun 2024, ya umarci Ma’aikatar Ayyuka da Gidaje da ta gaggauta gyra wajen, musamman domin a samar hanyoyi, ciki har da gyran ta wajen kaya na Tin-Can Island da ke a Legas.

NPA
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

MASU ALAKA

NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Tattalin Arziki

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

July 11, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Next Post
Motocin Sabbin Makamashi Da Ake Amfani Da Su A Sin Sun Zarce Miliyan 30

Motocin Sabbin Makamashi Da Ake Amfani Da Su A Sin Sun Zarce Miliyan 30

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

July 19, 2026
NPA

Abubuwa Shida Da Ya Kamata Mace Ta Sani Kafin Ta Yi Aure

July 19, 2026
An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

July 18, 2026
Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

July 18, 2026
Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

July 18, 2026
Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

July 18, 2026
Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

July 18, 2026
Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

July 18, 2026
Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

July 18, 2026
Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

July 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.