• English
  • Business News
Sunday, May 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Da Saudiyya Abokai Ne Na Gaskiya Bisa Manyan Tsare-tsare

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Da Saudiyya Abokai Ne Na Gaskiya Bisa Manyan Tsare-tsare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

Shugabannin kasashen Sin da Saudiyya, sun daddale yerjejeniyar raya dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni a tsakanin kasashen 2, inda suka amince da daga matsayin shugaban kwamitin hadin gwiwa na manyan jami’an kasashen Sin da Saudiyya zuwa matsayin firaminista, kana Sin ta amince da maida kasar Saudiyya a matsayin wurin yawon shakatawa da Sinawa za su rika zuwa cikin tawaga, kuma kasar Saudiyya ta yi maraba da karin kamfanonin Sin da su shiga aikin raya masana’antun kasar.

A ranar 8 ga wannan wata ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da Sarki Salman bin Abdul Aziz Al Saud na masarautar Saudiyya, kana ya yi shawarwari tare da firaministan kasar kuma yarima Muhammad bin Salman bin Abdel Aziz Al Saud. Inda bangarorin biyu suka cimma daidaito kan yadda za a sa kaimi ga raya dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni a tsakaninsu. Babban editan jaridar Al Riyadh ta kasar Saudiyya Hani Wafa ya wallafa wani sharhi dake cewa, wannan ziyara za ta sa kaimi ga raya hadin gwiwar dake tsakanin Saudiyya da Sin a dukkan fannoni zuwa wani sabon mataki, hakan zai taimaka wajen samar da kyakkyawar makoma kan dangantakarsu.

  • Sin Ta Yi Nasarar Harba Tauraron Dan Adam Na Tattara Bayanan Kasa

A jawabinsa, Sarki Salman na Saidiyya ya bayyana cewa, moriyar Sin ita ce moriyar Saudiyya. Wannan magana ta jawo hankalin kafofin watsa labaru da dama. Yayin ziyarar shugaba Xi, bangarorin biyu sun nuna goyon baya ga juna kan harkokin siyasa. Shugaba Xi Jinping ya jaddada cewa, Sin tana goyon bayan kasar Saudiyya da ta ci gaba da bin hanyar bunkasa kasa bisa yanayin kasar. Firaminista kuma yarima Muhammad shi ma ya nuna goyon baya ga kasar Sin sosai. A yanayin tinkarar sauye-sauye da kasa da kasa da yankuna ke fuskanta, Sin da Saudiyya sun nuna goyon baya ga juna kan manyan batutuwan dake shafar moriyarsu, hakan zai tabbatar da raya dangantakar dake tsakaninsu a sabon zamani.

Zurfafa dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni a tsakanin Sin da Saudiyya zai kawo kyakkyawar fata ga jama’arsu, kana zai samar da karin gudummawa wajen tabbatar da zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya da kuma samun bunkasuwa da wadata a duniya baki daya. (Zainab)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Rataye Wani Da Ya Yi Wa Budurwa Fyade A Ekiti

Next Post

Sheikh Awad Moawad Dan Kasar Saudiyya Mai Shekaru 134 Ya Rasu

Related

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara
Daga Birnin Sin

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

18 hours ago
An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva
Daga Birnin Sin

An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

18 hours ago
Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu
Daga Birnin Sin

Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

21 hours ago
Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali
Daga Birnin Sin

Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

23 hours ago
Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

23 hours ago
Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo
Daga Birnin Sin

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

2 days ago
Next Post
Sheikh Awad Moawad Dan Kasar Saudiyya Mai Shekaru 134 Ya Rasu

Sheikh Awad Moawad Dan Kasar Saudiyya Mai Shekaru 134 Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

2027: Har Yanzu Ba Mu Saka Ranar Fara Sabunta Katin Zabe Ba — INEC

2027: Har Yanzu Ba Mu Saka Ranar Fara Sabunta Katin Zabe Ba — INEC

May 11, 2025
Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

May 11, 2025
Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro

Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro

May 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

May 11, 2025
Tsohon Dan Takarar Gwamna A NNPP A Jihar Ondo Ya Yi Murabus Daga Jam’iyyar

Tsohon Dan Takarar Gwamna A NNPP A Jihar Ondo Ya Yi Murabus Daga Jam’iyyar

May 11, 2025
Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage

Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage

May 11, 2025
Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

May 11, 2025
Shugaban NPA Ya Sha Yabo Kan Yadda Ya Bunƙasa Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne

Shugaban NPA Ya Sha Yabo Kan Yadda Ya Bunƙasa Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne

May 11, 2025
Tarihin Sarkin Katsina Muhammadu Dikko (5)

Tarihin Sarkin Katsina Muhammadu Dikko (5)

May 11, 2025
Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.