ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Da Saudiyya Abokai Ne Na Gaskiya Bisa Manyan Tsare-tsare

by CMG Hausa
4 years ago
Saudiyya

LABARAI MASU NASABA

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Shugabannin kasashen Sin da Saudiyya, sun daddale yerjejeniyar raya dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni a tsakanin kasashen 2, inda suka amince da daga matsayin shugaban kwamitin hadin gwiwa na manyan jami’an kasashen Sin da Saudiyya zuwa matsayin firaminista, kana Sin ta amince da maida kasar Saudiyya a matsayin wurin yawon shakatawa da Sinawa za su rika zuwa cikin tawaga, kuma kasar Saudiyya ta yi maraba da karin kamfanonin Sin da su shiga aikin raya masana’antun kasar.

A ranar 8 ga wannan wata ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da Sarki Salman bin Abdul Aziz Al Saud na masarautar Saudiyya, kana ya yi shawarwari tare da firaministan kasar kuma yarima Muhammad bin Salman bin Abdel Aziz Al Saud. Inda bangarorin biyu suka cimma daidaito kan yadda za a sa kaimi ga raya dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni a tsakaninsu. Babban editan jaridar Al Riyadh ta kasar Saudiyya Hani Wafa ya wallafa wani sharhi dake cewa, wannan ziyara za ta sa kaimi ga raya hadin gwiwar dake tsakanin Saudiyya da Sin a dukkan fannoni zuwa wani sabon mataki, hakan zai taimaka wajen samar da kyakkyawar makoma kan dangantakarsu.

  • Sin Ta Yi Nasarar Harba Tauraron Dan Adam Na Tattara Bayanan Kasa

A jawabinsa, Sarki Salman na Saidiyya ya bayyana cewa, moriyar Sin ita ce moriyar Saudiyya. Wannan magana ta jawo hankalin kafofin watsa labaru da dama. Yayin ziyarar shugaba Xi, bangarorin biyu sun nuna goyon baya ga juna kan harkokin siyasa. Shugaba Xi Jinping ya jaddada cewa, Sin tana goyon bayan kasar Saudiyya da ta ci gaba da bin hanyar bunkasa kasa bisa yanayin kasar. Firaminista kuma yarima Muhammad shi ma ya nuna goyon baya ga kasar Sin sosai. A yanayin tinkarar sauye-sauye da kasa da kasa da yankuna ke fuskanta, Sin da Saudiyya sun nuna goyon baya ga juna kan manyan batutuwan dake shafar moriyarsu, hakan zai tabbatar da raya dangantakar dake tsakaninsu a sabon zamani.

ADVERTISEMENT

Zurfafa dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni a tsakanin Sin da Saudiyya zai kawo kyakkyawar fata ga jama’arsu, kana zai samar da karin gudummawa wajen tabbatar da zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya da kuma samun bunkasuwa da wadata a duniya baki daya. (Zainab)

Saudiyya
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin
Daga Birnin Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya
Daga Birnin Sin

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela
Daga Birnin Sin

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
Next Post
Sheikh Awad Moawad Dan Kasar Saudiyya Mai Shekaru 134 Ya Rasu

Sheikh Awad Moawad Dan Kasar Saudiyya Mai Shekaru 134 Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

July 6, 2026
Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

July 6, 2026
Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.