• English
  • Business News
Monday, August 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Na Fatan Za A Inganta Ci Gaban Fasahar AI Cikin Lumana

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Na Fatan Za A Inganta Ci Gaban Fasahar AI Cikin Lumana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro

Ofishin Jakadancin Sin A Birtaniya Ya Soki Furucin Kasashen G7 Dangane Da Yankin HK

Yau Talata, kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin, Mao Ning, ta gudanar da taron manema labarai na yau da kullum, inda game da babban taron fasahohin kwaikwayon tunanin bil adama wato AI na kasa da kasa na 2024, Mao Ning ta bayyana cewa, bangaren Sin na fatan bangarori daban daban za su tsaya tsayin daka kan ra’ayin tattaunawa tare, da ginawa tare, da raba moriya tare, kana su yi musayar ra’ayoyinsu a Shanghai, game da yadda za a inganta ci gaban fasahohin kwaikwayon tunanin bil adama cikin lumana.

Ta kara da cewa, an zartas da kudurin karfafa hadin gwiwa tsakanin sassan kasa da kasa a fannin bunkasa karfin fasahohin kwaikwayon tunanin bil adama a babban taron MDD karo na 78 ta hanyar cimma matsaya guda. Bisa wannan dama, bangaren Sin na fatan inganta mu’ammala da hadin gwiwa tsakaninsa da al’ummar kasa da kasa, da inganta aiwatar da kudurin a nan gaba.

  • Xi Jinping Ya Bayyana Kyakkyawar Fata Ga Tawagar Mu’amalar Matasan Amurka Da Sin Dake Ziyara A Nan Kasar Sin
  • An Wallafa Makalar Da Xi Jinping Ya Rubuta Mai Taken “Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Kazakhstan Cikin Hadin Kai”

Game da hadin gwiwar Sin da Amurka, kan batutuwan fasahohin kwaikwayon tunanin bil adama, Mao Ning ta ce, kasar Sin na son yin hadin gwiwa tare da Amurka, wajen karfafa tattaunawa da hadin gwiwa tsakanin kasashen biyu a fannin, da sa kaimi ga raba moriyar da fasahohin suka kawo ga dukkanin bil’adama.

Dangane da zargin da babban sakataren kungiyar NATO ya yi, cewa kasar Sin ta kalubalanci muradun kungiyar NATO, Mao Ning ta ce, kamata ya yi kungiyar ta NATO ta yi tunani kan tushen rikicin kasar Ukraine, da kuma abin da ta yi wajen samar da zaman lafiya a Turai da ma duniya baki daya, maimakon yin watsi da alhakin dake wuyanta da wanzar da rikici.(Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Danyen MaiNijarPHRC
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kaddamar Da Yankin Hakar Danyen Mai Ta Kasan Teku Bisa Tsarin Kare Muhalli A Kudancin Sin

Next Post

CMG Ya Gudanar Da Baje Kolin “Tattaunawa Kan Wayewar Kai” A Hedkwatar MDD

Related

Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro
Daga Birnin Sin

Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro

2 hours ago
Ofishin Jakadancin Sin A Birtaniya Ya Soki Furucin Kasashen G7 Dangane Da Yankin HK
Daga Birnin Sin

Ofishin Jakadancin Sin A Birtaniya Ya Soki Furucin Kasashen G7 Dangane Da Yankin HK

22 hours ago
Sin Ta Gudanar Da Gwajin Farko Na Gagarumin Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Dakarun Japan
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gudanar Da Gwajin Farko Na Gagarumin Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Dakarun Japan

23 hours ago
Sin Na Gaggauta Gina Tsarin Tattalin Arziki Mai Kiyaye Muhallin Halittu
Daga Birnin Sin

Sin Na Gaggauta Gina Tsarin Tattalin Arziki Mai Kiyaye Muhallin Halittu

24 hours ago
Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan
Daga Birnin Sin

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

2 days ago
Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar
Daga Birnin Sin

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

2 days ago
Next Post
CMG Ya Gudanar Da Baje Kolin “Tattaunawa Kan Wayewar Kai” A Hedkwatar MDD

CMG Ya Gudanar Da Baje Kolin "Tattaunawa Kan Wayewar Kai" A Hedkwatar MDD

LABARAI MASU NASABA

Ku Yaƙi Cin Hanci Ba Ƴan Adawa Ba – ADC GA EFCC

Ku Yaƙi Cin Hanci Ba Ƴan Adawa Ba – ADC GA EFCC

August 11, 2025
Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro

Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro

August 11, 2025
Jiragen Saman NAF Sun Kai Hari Kan Taron ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara

Jiragen Saman NAF Sun Kai Hari Kan Taron ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara

August 11, 2025
Borno

‘Yan Ta’addar ISWAP Sun Kashe Shugaban Mafarauta A Borno

August 11, 2025
Yajin aiki

Kungiyoyin Kwadago Sun Tsunduma Yajin Aiki A Taraba

August 11, 2025
Inganta Harkokin Gwamnati: Oyebanji Ya Sauke Kwamishinoni 19

Inganta Harkokin Gwamnati: Oyebanji Ya Sauke Kwamishinoni 19

August 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

August 11, 2025
Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

August 10, 2025
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

August 10, 2025
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga Ɗan’adam

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga Ɗan’adam

August 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.