• English
  • Business News
Saturday, May 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Na Fatan Za A Inganta Ci Gaban Fasahar AI Cikin Lumana

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Na Fatan Za A Inganta Ci Gaban Fasahar AI Cikin Lumana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

Yau Talata, kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin, Mao Ning, ta gudanar da taron manema labarai na yau da kullum, inda game da babban taron fasahohin kwaikwayon tunanin bil adama wato AI na kasa da kasa na 2024, Mao Ning ta bayyana cewa, bangaren Sin na fatan bangarori daban daban za su tsaya tsayin daka kan ra’ayin tattaunawa tare, da ginawa tare, da raba moriya tare, kana su yi musayar ra’ayoyinsu a Shanghai, game da yadda za a inganta ci gaban fasahohin kwaikwayon tunanin bil adama cikin lumana.

Ta kara da cewa, an zartas da kudurin karfafa hadin gwiwa tsakanin sassan kasa da kasa a fannin bunkasa karfin fasahohin kwaikwayon tunanin bil adama a babban taron MDD karo na 78 ta hanyar cimma matsaya guda. Bisa wannan dama, bangaren Sin na fatan inganta mu’ammala da hadin gwiwa tsakaninsa da al’ummar kasa da kasa, da inganta aiwatar da kudurin a nan gaba.

  • Xi Jinping Ya Bayyana Kyakkyawar Fata Ga Tawagar Mu’amalar Matasan Amurka Da Sin Dake Ziyara A Nan Kasar Sin
  • An Wallafa Makalar Da Xi Jinping Ya Rubuta Mai Taken “Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Kazakhstan Cikin Hadin Kai”

Game da hadin gwiwar Sin da Amurka, kan batutuwan fasahohin kwaikwayon tunanin bil adama, Mao Ning ta ce, kasar Sin na son yin hadin gwiwa tare da Amurka, wajen karfafa tattaunawa da hadin gwiwa tsakanin kasashen biyu a fannin, da sa kaimi ga raba moriyar da fasahohin suka kawo ga dukkanin bil’adama.

Dangane da zargin da babban sakataren kungiyar NATO ya yi, cewa kasar Sin ta kalubalanci muradun kungiyar NATO, Mao Ning ta ce, kamata ya yi kungiyar ta NATO ta yi tunani kan tushen rikicin kasar Ukraine, da kuma abin da ta yi wajen samar da zaman lafiya a Turai da ma duniya baki daya, maimakon yin watsi da alhakin dake wuyanta da wanzar da rikici.(Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Danyen MaiNijarPHRC
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kaddamar Da Yankin Hakar Danyen Mai Ta Kasan Teku Bisa Tsarin Kare Muhalli A Kudancin Sin

Next Post

CMG Ya Gudanar Da Baje Kolin “Tattaunawa Kan Wayewar Kai” A Hedkwatar MDD

Related

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Kada Amurka Ta Siyasantar Da Hadin Gwiwar Bangaren Ilimi

17 hours ago
Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

18 hours ago
Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci
Daga Birnin Sin

Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci

19 hours ago
An Gudanar Da Taron Kolin Bunkasa Kasuwanci Da Zuba Jari Na Duniya Na Shekara Ta 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Kolin Bunkasa Kasuwanci Da Zuba Jari Na Duniya Na Shekara Ta 2025 A Beijing

19 hours ago
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz

20 hours ago
Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai

21 hours ago
Next Post
CMG Ya Gudanar Da Baje Kolin “Tattaunawa Kan Wayewar Kai” A Hedkwatar MDD

CMG Ya Gudanar Da Baje Kolin "Tattaunawa Kan Wayewar Kai" A Hedkwatar MDD

LABARAI MASU NASABA

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

May 24, 2025
Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

May 24, 2025
Budurwa ƴar shekara 15 Ta Jefar Da Jariri A Sansanin Ƴan Gudun Hijira A Borno 

Budurwa ƴar shekara 15 Ta Jefar Da Jariri A Sansanin Ƴan Gudun Hijira A Borno 

May 24, 2025
NNPCL Ta Rufe Matatar Mai Ta Fatakwal

NNPCL Ta Rufe Matatar Mai Ta Fatakwal

May 24, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata

May 24, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mazauna Kauyuka 4 A Taraba Bayan Taron Zuba Jari

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mazauna Kauyuka 4 A Taraba Bayan Taron Zuba Jari

May 24, 2025
Nijeriya Na Da Karfin Tattalin Arzikin Sarrafa Kayan Dandanon Da Muke Bukata A Cikin Gida – Yahaya Yakubu

Nijeriya Na Da Karfin Tattalin Arzikin Sarrafa Kayan Dandanon Da Muke Bukata A Cikin Gida – Yahaya Yakubu

May 24, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

May 24, 2025
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

May 24, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

May 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.