• English
  • Business News
Thursday, June 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Dakatar Da Amfani Da Batun Sinadarin Fentanyl Wajen Kakaba Takunkumai Ga Bangaren Sin

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Dakatar Da Amfani Da Batun Sinadarin Fentanyl Wajen Kakaba Takunkumai Ga Bangaren Sin

лªÉçÕÕÆ¬£¬Íâ´ú£¬2019Äê2ÔÂ1ÈÕ £¨Íâ´úÒ»Ïߣ©£¨1£©ÃÀº£¹Ø²é»ñ½ü114¹«½ï·ÒÌ«Äá 1ÔÂ31ÈÕ£¬ÔÚÃÀ¹úÑÇÀûÉ£ÄÇÖÝŵ¼ÓÀû˹£¬º£¹ØºÍ±ß¾³±£»¤¾Ö¾Ù°ìÐÂÎÅ·¢²¼»á£¬Õ¹Ê¾²é»ñµÄ·ÒÌ«ÄáºÍ±ù¶¾¡£ ÃÀ¹úº£¹ØºÍ±ß¾³±£»¤¾Ö1ÔÂ31ÈÕ˵£¬ÑÇÀûÉ£ÄÇÖÝÃÀÄ«±ß½çŵ¼ÓÀû˹¿Ú°¶²é»ñÒ»Åú´Î½«½ü114¹«½ï·ÒÌ«Äᣬ´òÆÆÃÀ±ß¾³¿Ú°¶µ¥´Î²é»ñÕâÒ»°¢Æ¬ÀàÒ©ÎïµÄÖØÁ¿¼Í¼¡£¾Ý³Æ£¬Åµ¼ÓÀû˹¿Ú°¶ÈËÔ±26ÈÕÎç¼äÊ©ÐÐÀýÐÐÈë¾³»õÎï¼ì²é£¬·¢ÏÖÒ»Á¾ÔËÊäÄ«Î÷¸ç²ú»Æ¹ÏµÄ18ÂÖÇ£Òýʽ¹Ò³µ²ØÓж¾Æ·¡£¾­¼ø¶¨£¬ÆäÖÐ100°ü·ÛÄ©ÒÔ¼°Ò©Æ¬Îª·ÒÌ«Äá£¬ÖØÔ¼114¹«½ï£¬300°ü·ÛĩΪ¼×»ù±½±û°·¡¢¼´±ù¶¾£¬ÖØ179¹«½ï¡£ лªÉç/·͸

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin, ya yi kira ga Amurka da ta dakatar da fakewa da batun zargin yaduwar sinadarin fentanyl, a matsayin dalilin kakabawa Sinawa takunkumi, ko yanke hukuncin shari’a, ko sanya ladan kamo Sinawa, ko bata sunan kamfanonin su.

A ranar Juma’a ne dai ma’aikatar shiri’ar Amurka, ta bayyana samun wasu kamfanonin kasar Sin, tare da ma’aikatan su da laifi sarrafawa, da kuma rarraba sinadarin na fentanyl, wanda ake amfani da shi wajen harhada miyagun kwayoyi a cikin kasar.

  • Mutane Sama Da Miliyan 10 Sun Halarci Bikin Cartoon Na Kasa Da Kasa Na Kasar Sin Karo Na 19

Kakakin ma’aikatar wajen Sin din ya ce jami’an tsaron Amurka, sun danawa wasu Sinawa tarko a wata kasa ta daban, tare da yanke musu, da wasu kamfanoni da suke yiwa aiki hukunci. Wanda hakan ya sabawa doka, kuma mataki ne na kame ba bisa ka’ida ba, da kakaba tukunkumi na kashin kai, wanda ya sabawa doka baki daya. Don haka dai bangaren Sin ke cewa matakin ya keta hakkokin bil Adama na Sinawan da aka tsare, da ma moriyar kamfanonin da batun ya shafa.

Daga nan sai kakakin ma’aikatar wajen Sin din ya ce kasar sa na matukar Allah wadai da wannan mataki na Amurka, ta kuma gabatar da korafi mai karfi ga tsagin Amurka kan batun. (Mai fassarawa: Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Ake Sana’ar Canji

Next Post

Tarihin Mu’ammar Muhammad Abu Minyar Gaddafi

Related

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne
Daga Birnin Sin

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

19 hours ago
Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

20 hours ago
Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani
Daga Birnin Sin

Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani

22 hours ago
Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO

1 day ago
Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?
Daga Birnin Sin

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

2 days ago
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

2 days ago
Next Post
Tarihin Mu’ammar Muhammad Abu Minyar Gaddafi

Tarihin Mu'ammar Muhammad Abu Minyar Gaddafi

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

June 26, 2025
Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

June 26, 2025
Kawayen amarya

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yan Bindiga Sun Ƙwace Iko Da Jagorancin Ƙaramar Hukuma A Katsina

June 26, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da ‘Yan Bindiga Ta Ci Rayuka Da Dama A Jihar Neja

June 26, 2025
Tinubu

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

June 26, 2025
Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

June 25, 2025
Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

June 25, 2025
Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

June 25, 2025
MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

June 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Kano Ta Ayyana Ranar Alhamis Hutu Domin Murnar Sabuwar Shekarar Musulunci

June 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.