ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Dakatar Da Amfani Da Batun Sinadarin Fentanyl Wajen Kakaba Takunkumai Ga Bangaren Sin

by CMG Hausa
3 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬Íâ´ú£¬2019Äê2ÔÂ1ÈÕ
    £¨Íâ´úÒ»Ïߣ©£¨1£©ÃÀº£¹Ø²é»ñ½ü114¹«½ï·ÒÌ«Äá
    1ÔÂ31ÈÕ£¬ÔÚÃÀ¹úÑÇÀûÉ£ÄÇÖÝŵ¼ÓÀû˹£¬º£¹ØºÍ±ß¾³±£»¤¾Ö¾Ù°ìÐÂÎÅ·¢²¼»á£¬Õ¹Ê¾²é»ñµÄ·ÒÌ«ÄáºÍ±ù¶¾¡£
    ÃÀ¹úº£¹ØºÍ±ß¾³±£»¤¾Ö1ÔÂ31ÈÕ˵£¬ÑÇÀûÉ£ÄÇÖÝÃÀÄ«±ß½çŵ¼ÓÀû˹¿Ú°¶²é»ñÒ»Åú´Î½«½ü114¹«½ï·ÒÌ«Äᣬ´òÆÆÃÀ±ß¾³¿Ú°¶µ¥´Î²é»ñÕâÒ»°¢Æ¬ÀàÒ©ÎïµÄÖØÁ¿¼Í¼¡£¾Ý³Æ£¬Åµ¼ÓÀû˹¿Ú°¶ÈËÔ±26ÈÕÎç¼äÊ©ÐÐÀýÐÐÈë¾³»õÎï¼ì²é£¬·¢ÏÖÒ»Á¾ÔËÊäÄ«Î÷¸ç²ú»Æ¹ÏµÄ18ÂÖÇ£Òýʽ¹Ò³µ²ØÓж¾Æ·¡£¾­¼ø¶¨£¬ÆäÖÐ100°ü·ÛÄ©ÒÔ¼°Ò©Æ¬Îª·ÒÌ«Äá£¬ÖØÔ¼114¹«½ï£¬300°ü·ÛĩΪ¼×»ù±½±û°·¡¢¼´±ù¶¾£¬ÖØ179¹«½ï¡£
    лªÉç/·͸

лªÉçÕÕÆ¬£¬Íâ´ú£¬2019Äê2ÔÂ1ÈÕ £¨Íâ´úÒ»Ïߣ©£¨1£©ÃÀº£¹Ø²é»ñ½ü114¹«½ï·ÒÌ«Äá 1ÔÂ31ÈÕ£¬ÔÚÃÀ¹úÑÇÀûÉ£ÄÇÖÝŵ¼ÓÀû˹£¬º£¹ØºÍ±ß¾³±£»¤¾Ö¾Ù°ìÐÂÎÅ·¢²¼»á£¬Õ¹Ê¾²é»ñµÄ·ÒÌ«ÄáºÍ±ù¶¾¡£ ÃÀ¹úº£¹ØºÍ±ß¾³±£»¤¾Ö1ÔÂ31ÈÕ˵£¬ÑÇÀûÉ£ÄÇÖÝÃÀÄ«±ß½çŵ¼ÓÀû˹¿Ú°¶²é»ñÒ»Åú´Î½«½ü114¹«½ï·ÒÌ«Äᣬ´òÆÆÃÀ±ß¾³¿Ú°¶µ¥´Î²é»ñÕâÒ»°¢Æ¬ÀàÒ©ÎïµÄÖØÁ¿¼Í¼¡£¾Ý³Æ£¬Åµ¼ÓÀû˹¿Ú°¶ÈËÔ±26ÈÕÎç¼äÊ©ÐÐÀýÐÐÈë¾³»õÎï¼ì²é£¬·¢ÏÖÒ»Á¾ÔËÊäÄ«Î÷¸ç²ú»Æ¹ÏµÄ18ÂÖÇ£Òýʽ¹Ò³µ²ØÓж¾Æ·¡£¾­¼ø¶¨£¬ÆäÖÐ100°ü·ÛÄ©ÒÔ¼°Ò©Æ¬Îª·ÒÌ«Äá£¬ÖØÔ¼114¹«½ï£¬300°ü·ÛĩΪ¼×»ù±½±û°·¡¢¼´±ù¶¾£¬ÖØ179¹«½ï¡£ лªÉç/·͸

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin, ya yi kira ga Amurka da ta dakatar da fakewa da batun zargin yaduwar sinadarin fentanyl, a matsayin dalilin kakabawa Sinawa takunkumi, ko yanke hukuncin shari’a, ko sanya ladan kamo Sinawa, ko bata sunan kamfanonin su.

A ranar Juma’a ne dai ma’aikatar shiri’ar Amurka, ta bayyana samun wasu kamfanonin kasar Sin, tare da ma’aikatan su da laifi sarrafawa, da kuma rarraba sinadarin na fentanyl, wanda ake amfani da shi wajen harhada miyagun kwayoyi a cikin kasar.

  • Mutane Sama Da Miliyan 10 Sun Halarci Bikin Cartoon Na Kasa Da Kasa Na Kasar Sin Karo Na 19

Kakakin ma’aikatar wajen Sin din ya ce jami’an tsaron Amurka, sun danawa wasu Sinawa tarko a wata kasa ta daban, tare da yanke musu, da wasu kamfanoni da suke yiwa aiki hukunci. Wanda hakan ya sabawa doka, kuma mataki ne na kame ba bisa ka’ida ba, da kakaba tukunkumi na kashin kai, wanda ya sabawa doka baki daya. Don haka dai bangaren Sin ke cewa matakin ya keta hakkokin bil Adama na Sinawan da aka tsare, da ma moriyar kamfanonin da batun ya shafa.

ADVERTISEMENT

Daga nan sai kakakin ma’aikatar wajen Sin din ya ce kasar sa na matukar Allah wadai da wannan mataki na Amurka, ta kuma gabatar da korafi mai karfi ga tsagin Amurka kan batun. (Mai fassarawa: Saminu Alhassan)

Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Tarihin Mu’ammar Muhammad Abu Minyar Gaddafi

Tarihin Mu'ammar Muhammad Abu Minyar Gaddafi

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.