• English
  • Business News
Saturday, August 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Jaddada Kudurinta Na Kara Inganta Daidaito Da Tsaro A Tekun Guinea

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Jaddada Kudurinta Na Kara Inganta Daidaito Da Tsaro A Tekun Guinea
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamanda a rundunar sojojin ruwan kasar Sin Hu Zhongming, ya jaddada muhimmancin tekun Guinea, yana mai kira ga sassa masu ruwa da tsaki da su hada karfi da karfe, wajen sauya yanayin yankin da tekun yake zuwa yanki na abota, da hadin gwiwa, da wadata da tsaro.

 

Kwamanda Hu, ya bayyana hakan ne cikin jawabin da ya gabatar, yayin bikin bude wani taron karawa juna sani a yau Laraba a birnin Shanghai, bisa jigon “Tsaro da hadin gwiwa a tekun Guinea”. Ya ce tekun Guinea na da tasiri ba kawai ga yankin da yake ba, har ma ga daukacin kasashen Afirka da duniya baki daya”.

  • Gwamna Lawal Ya Jaddada Ƙudurinsa Na Bai Wa Ɓangaren Shari’a ‘Yanci Don Samar Da Adalci A Zamfara
  • Sin Ta Gabatarwa MDD Sanarwar Tabbatar Da Shatar Yankinta Na Teku a Tsibirin Huangyan Da Taswirarsa

Kaza lika, jami’in ya ce Sin na jaddada aniyarta, ta yin aiki tare da kasashen dake yankin tekun na Guinea, wajen ingiza samar da zaman lafiya, da daidaito, da ci gaba a yankin.

 

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Belarus Ya Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Inganta Ci Gaban Kungiyar SCO

Sin Da AU Sun Sabunta Hadin Gwiwa Game Da Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani Wajen Raya Noma A Afirka

Taron wanda rundunar sojin ruwa ta ‘yantar da al’ummar kasar Sin ko PLA ta shirya a karo na 2, don tattauna halin da ake ciki a tekun Guinea, ya hallara jagororin rundunar sojin ruwa daga kasashe da dama, da jami’an soji dake ofishin jakadancin kasashe 18, ciki har da na Kamaru, da janhuriyar Congo, da Gabon, Kwadebuwa da Najeriya.

 

Wannan ne dai karon farko da rundunar PLA ta shirya irin wannan ganawa ta kasa da kasa fuska da fuska, don tattauna batun tsaron yankin tekun Gulf. Ganawar ta biyo bayan makamanciyarta da aka gudanar ta yanar gizo a shekarar 2022, inda mahalarta taron suka yi musayar ra’ayoyi don gane da tarin kalubalen tsaron teku, karkashin manufar samar da “Al’umma mai makomar bai daya ta fuskar tsaron teku.” (Mai fassara: Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Za A Samu Sabuwar Damar Neman Ci Gaba Tare Bisa Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Next Post

Kiyaye Rayukan Al’umma: Majalisa Na Shirin Keɓe Wa Masu Sayar Da Iskar Gas Wuri A Wajen Birnin Kano

Related

Shugaban Belarus Ya Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Inganta Ci Gaban Kungiyar SCO
Daga Birnin Sin

Shugaban Belarus Ya Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Inganta Ci Gaban Kungiyar SCO

33 minutes ago
Sin Da AU Sun Sabunta Hadin Gwiwa Game Da Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani Wajen Raya Noma A Afirka
Daga Birnin Sin

Sin Da AU Sun Sabunta Hadin Gwiwa Game Da Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani Wajen Raya Noma A Afirka

2 hours ago
Sin Da Amurka Sun Yi Musayar Ra’ayoyi Game Da Batutuwan Cinikayya
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Yi Musayar Ra’ayoyi Game Da Batutuwan Cinikayya

3 hours ago
Ra’ayoyin Jama’a Daga Kuri’ar CGTN Sun Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Raya Kungiyar SCO
Daga Birnin Sin

Ra’ayoyin Jama’a Daga Kuri’ar CGTN Sun Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Raya Kungiyar SCO

4 hours ago
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Kara Azamar Bunkasa Da’a A Harkokin Jam’iyya
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Kara Azamar Bunkasa Da’a A Harkokin Jam’iyya

23 hours ago
Sin Ta Sanar Da Rukuni Na Hudu Na Abubuwa Da Wuraren Tunawa Da Yakin Kin Jinin Mamayar Dakarun Japan
Daga Birnin Sin

Sin Ta Sanar Da Rukuni Na Hudu Na Abubuwa Da Wuraren Tunawa Da Yakin Kin Jinin Mamayar Dakarun Japan

24 hours ago
Next Post
Kiyaye Rayukan Al’umma: Majalisa Na Shirin Keɓe Wa Masu Sayar Da Iskar Gas Wuri A Wajen Birnin Kano

Kiyaye Rayukan Al'umma: Majalisa Na Shirin Keɓe Wa Masu Sayar Da Iskar Gas Wuri A Wajen Birnin Kano

LABARAI MASU NASABA

Gyaran fuska

Gyaran Fuska Da Laushin Fata

August 30, 2025
Shugaban Belarus Ya Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Inganta Ci Gaban Kungiyar SCO

Shugaban Belarus Ya Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Inganta Ci Gaban Kungiyar SCO

August 30, 2025
majalisar kasa

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

August 30, 2025
Sin Da AU Sun Sabunta Hadin Gwiwa Game Da Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani Wajen Raya Noma A Afirka

Sin Da AU Sun Sabunta Hadin Gwiwa Game Da Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani Wajen Raya Noma A Afirka

August 30, 2025
Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa

Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa

August 30, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Musayar Ra’ayoyi Game Da Batutuwan Cinikayya

Sin Da Amurka Sun Yi Musayar Ra’ayoyi Game Da Batutuwan Cinikayya

August 30, 2025
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

August 30, 2025
Ra’ayoyin Jama’a Daga Kuri’ar CGTN Sun Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Raya Kungiyar SCO

Ra’ayoyin Jama’a Daga Kuri’ar CGTN Sun Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Raya Kungiyar SCO

August 30, 2025
Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United

Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United

August 30, 2025
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

August 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.