• English
  • Business News
Thursday, June 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Kara Sassa 28 Na Amurka Cikin Wadanda Ta Sanyawa Takunkumin Shigar Musu Da Kayayyaki 

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Kara Sassa 28 Na Amurka Cikin Wadanda Ta Sanyawa Takunkumin Shigar Musu Da Kayayyaki 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Alhamis, ma’aikatar cinikayya ta kasar Sin, ta ce kasar ta kara wasu sassa 28 na kasar Amurka, cikin jerin wadanda ta sanyawa takunkumin hana shigar musu da kayayyaki. Sassan sun hada da kamfanonin General Dynamics, da Boeing Defense, da Space & Security, da sauran su.

Hakan a cewar ma’aikatar, mataki ne na tabbar da tsaron kasa da moriyarta, da burin dakile bazuwar makamai, da sauran wasu nauyaye-nauyaye na kasa da kasa.

  • Dokar Haraji Za Ta Ƙara Jefa Al’umma Cikin Talauci – Gwamnatin Kano
  • Ɓaraka:, Ƴan Adawa, Shugabannin APC Na Shirya Kafa Sabuwar Tafiya — Lukman

Kaza lika, Sin ta ayyana sunayen wasu kamfanonin Amurkan 10, cikin jerin sassan da ba za a iya dogaro da su ba, bisa sayarwa yankin Taiwan na Sin makamai. Kamfanonin sun hada da Lockheed Martin Missiles, da Fire Control, da Lockheed Martin Aeronautics, da Lockheed Martin Missile System Integration Lab.

Bisa wannan mataki, Sin ta haramtawa wadannan kamfanoni duk wasu harkoki da suka shafi shigarwa, ko fitar da kayayyaki daga Sin, tare da hana su zuba sabbin jari a kasar Sin. (Saminu Alhassan)

yau Alhamis, ma’aikatar cinikayya ta kasar Sin, ta ce kasar ta kara wasu sassa 28 na kasar Amurka, cikin jerin wadanda ta sanyawa takunkumin hana shigar musu da kayayyaki. Sassan sun hada da kamfanonin General Dynamics, da Boeing Defense, da Space & Security, da sauran su.

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri

Hakan a cewar ma’aikatar, mataki ne na tabbar da tsaron kasa da moriyarta, da burin dakile bazuwar makamai, da sauran wasu nauyaye-nauyaye na kasa da kasa.

Kaza lika, Sin ta ayyana sunayen wasu kamfanonin Amurkan 10, cikin jerin sassan da ba za a iya dogaro da su ba, bisa sayarwa yankin Taiwan na Sin makamai. Kamfanonin sun hada da Lockheed Martin Missiles, da Fire Control, da Lockheed Martin Aeronautics, da Lockheed Martin Missile System Integration Lab.

Bisa wannan mataki, Sin ta haramtawa wadannan kamfanoni duk wasu harkoki da suka shafi shigarwa, ko fitar da kayayyaki daga Sin, tare da hana su zuba sabbin jari a kasar Sin. (Saminu Alhassan)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gudummawar Sin Ga Aikin Samar Da Duniya Mai Tsafta Da Kyan Gani

Next Post

Magoya Bayan Barcelona Sun Fara Cire Rai Akan Laporta

Related

Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

2 minutes ago
Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri
Daga Birnin Sin

Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri

3 minutes ago
Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Sin Sun Samar Da Sabuwar Hanyar Sufuri Ga Al’Ummun Kasashen Shiyyar Tsakiyar Asiya
Daga Birnin Sin

Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Sin Sun Samar Da Sabuwar Hanyar Sufuri Ga Al’Ummun Kasashen Shiyyar Tsakiyar Asiya

20 hours ago
WTO Na Darajanta Tallafin Kasar Sin a Bangaren Cinikayya Ga Kasashe Masu Tasowa
Daga Birnin Sin

WTO Na Darajanta Tallafin Kasar Sin a Bangaren Cinikayya Ga Kasashe Masu Tasowa

21 hours ago
Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja
Daga Birnin Sin

Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja

23 hours ago
Sin Za Ta Samar Da Cibiyar Kasa Da Kasa Ta Gudanar Da Hada-hadar Kudin RMB Na Dijital
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Samar Da Cibiyar Kasa Da Kasa Ta Gudanar Da Hada-hadar Kudin RMB Na Dijital

23 hours ago
Next Post
Magoya Bayan Barcelona Sun Fara Cire Rai Akan Laporta

Magoya Bayan Barcelona Sun Fara Cire Rai Akan Laporta

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

June 19, 2025
Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri

Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri

June 19, 2025
Sojoji Sun Kai Farmaki Masana’antar Kera Bindiga, Sun Yi Kame A Taraba

An Kashe ‘Yan Ta’adda 6,260, An Ceto Mutane 5,365 Acikin Shekaru Biyu – Hedikwatar Tsaro 

June 19, 2025
Daga Xi’an Zuwa Astana: Me Muka Koya Daga Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya

Daga Xi’an Zuwa Astana: Me Muka Koya Daga Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya

June 19, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Gurfanar Da Natasha A Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Akpabio Da Yahaya Bello

Gwamnatin Tarayya Ta Gurfanar Da Natasha A Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Akpabio Da Yahaya Bello

June 19, 2025
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo Ya Karyata Sauya Sheƙa Zuwa APC

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo Ya Karyata Sauya Sheƙa Zuwa APC

June 19, 2025
Masarautar Gaya Ta Ƙwace Sarautar Wazirin Gaya Da Ta Bai Wa Tsohon Sakataren Gwamnatin Kano

Masarautar Gaya Ta Ƙwace Sarautar Wazirin Gaya Da Ta Bai Wa Tsohon Sakataren Gwamnatin Kano

June 19, 2025
Gwamnonin APC Sun Nemi Tinubu Ya Ƙirkiri ‘Yansandan Jihohi Don Yaƙar Matsalar Tsaro

Gwamnonin APC Sun Nemi Tinubu Ya Ƙirkiri ‘Yansandan Jihohi Don Yaƙar Matsalar Tsaro

June 19, 2025
Ba Za Mu Yarda A Yi Mana Ƙarfa-ƙarfa Ba – Ayatollah Ya Gargaɗi Amurka

Ba Za Mu Yarda A Yi Mana Ƙarfa-ƙarfa Ba – Ayatollah Ya Gargaɗi Amurka

June 19, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Kebbi, Sun Kashe Mutane Da Dama

Lakurawa Sun Sanya Dokar Hana Sayar Da Shanu A Kebbi

June 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.