• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Kara Sassa 28 Na Amurka Cikin Wadanda Ta Sanyawa Takunkumin Shigar Musu Da Kayayyaki 

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Kara Sassa 28 Na Amurka Cikin Wadanda Ta Sanyawa Takunkumin Shigar Musu Da Kayayyaki 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Alhamis, ma’aikatar cinikayya ta kasar Sin, ta ce kasar ta kara wasu sassa 28 na kasar Amurka, cikin jerin wadanda ta sanyawa takunkumin hana shigar musu da kayayyaki. Sassan sun hada da kamfanonin General Dynamics, da Boeing Defense, da Space & Security, da sauran su.

Hakan a cewar ma’aikatar, mataki ne na tabbar da tsaron kasa da moriyarta, da burin dakile bazuwar makamai, da sauran wasu nauyaye-nauyaye na kasa da kasa.

  • Dokar Haraji Za Ta Ƙara Jefa Al’umma Cikin Talauci – Gwamnatin Kano
  • Ɓaraka:, Ƴan Adawa, Shugabannin APC Na Shirya Kafa Sabuwar Tafiya — Lukman

Kaza lika, Sin ta ayyana sunayen wasu kamfanonin Amurkan 10, cikin jerin sassan da ba za a iya dogaro da su ba, bisa sayarwa yankin Taiwan na Sin makamai. Kamfanonin sun hada da Lockheed Martin Missiles, da Fire Control, da Lockheed Martin Aeronautics, da Lockheed Martin Missile System Integration Lab.

Bisa wannan mataki, Sin ta haramtawa wadannan kamfanoni duk wasu harkoki da suka shafi shigarwa, ko fitar da kayayyaki daga Sin, tare da hana su zuba sabbin jari a kasar Sin. (Saminu Alhassan)

yau Alhamis, ma’aikatar cinikayya ta kasar Sin, ta ce kasar ta kara wasu sassa 28 na kasar Amurka, cikin jerin wadanda ta sanyawa takunkumin hana shigar musu da kayayyaki. Sassan sun hada da kamfanonin General Dynamics, da Boeing Defense, da Space & Security, da sauran su.

Labarai Masu Nasaba

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Hakan a cewar ma’aikatar, mataki ne na tabbar da tsaron kasa da moriyarta, da burin dakile bazuwar makamai, da sauran wasu nauyaye-nauyaye na kasa da kasa.

Kaza lika, Sin ta ayyana sunayen wasu kamfanonin Amurkan 10, cikin jerin sassan da ba za a iya dogaro da su ba, bisa sayarwa yankin Taiwan na Sin makamai. Kamfanonin sun hada da Lockheed Martin Missiles, da Fire Control, da Lockheed Martin Aeronautics, da Lockheed Martin Missile System Integration Lab.

Bisa wannan mataki, Sin ta haramtawa wadannan kamfanoni duk wasu harkoki da suka shafi shigarwa, ko fitar da kayayyaki daga Sin, tare da hana su zuba sabbin jari a kasar Sin. (Saminu Alhassan)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gudummawar Sin Ga Aikin Samar Da Duniya Mai Tsafta Da Kyan Gani

Next Post

Magoya Bayan Barcelona Sun Fara Cire Rai Akan Laporta

Related

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

5 hours ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

6 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

7 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

8 hours ago
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka
Daga Birnin Sin

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

9 hours ago
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154
Daga Birnin Sin

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

10 hours ago
Next Post
Magoya Bayan Barcelona Sun Fara Cire Rai Akan Laporta

Magoya Bayan Barcelona Sun Fara Cire Rai Akan Laporta

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.