• English
  • Business News
Wednesday, October 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Riga Ta Bayar Da Gudunmawar Da Ake Bukata Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

An bude taron tattauna tattalin arzikin duniya na shekara-shekara jiya Litinin a garin Davos na Switzerland. Taron na kwanki 5 na bana zai mayar da hankali wajen tattauna wasu batutuwa 4 da suka hada da samar da tsaro da hadin gwiwa da guraben ayyukan yi da amfani da fasahar AI da tsare-tsaren kare muhalli da makamashi a duniya.

Abun nufi, taron zai yi kira ga kasashen duniya da su bayar da gudunmawa a wadannan bangarori. Idan muka nazarci wadannan batutuwa a matsayin masu bibbiyar harkoki da ayyukan kasar Sin, za mu ga cewa, tuni ta riga ta taka rawar gani a wadannan bangarori.

  • Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Bunkasa Ci Gaba Mai Inganci A Bangaren Hada-hadar Kudi Na Kasar
  • Ministan Wajen Kasar Sin Ya Yi Tsokaci Kan Yanayin Da Ake Ciki A Shiyyoyi Daban Daban

Misali, kasar Sin ta kassance har kullum mai rajin tabbatar da cudanya da mu’amala tsakanin kasa da kasa, inda take adawa da kafa wani dan karamin rukunin ko kuma rarrabuwar kawuna. Akwai wata karin magana ta nahiyar Afrika da Ingilishi dake cewa, “if you want to go fast, go alone. If you want to go far, go together”, wato dai muddan ana son tafiya mai nisa, wanda ke nufin samun nasara mai dorewa to kamata ya yi a tafi tare. A samu cudanya tsakanin bangarori mabanbanta bisa yanayi na adalci da girmama juna kamar yadda kullum Sin take kira da a aiwatar. Idan kuma sauri ake so, to mutum ya tafi shi kadai. Amma Hausawa kan ce, “sauri kan haifi nawa” wato akasari, ba a samu sakamako mai kyau a karshe.

Idan muka tabo batun guraben ayyukan yi kuwa, kasar Sin ta yi suna wajen gudanar da ayyukan more rayuwa a kasashen duniya, musamman kasashe masu tasowa da su ne suka fi fama da matsalar rashin ayyukan yi. Baya ga samar da ci gaba da saukaka rayuwa, wadannan ayyuka suna ci gaba da samar da dimbin guraben ayyukan yi ga mazauna yankuna, ayyuka kuma ba na kai tsaye kadai, har da wadanda ba na kai tsaye ba, lamarin dake kara kudin shiga ga al’umma, da saukaka yanayin rayuwa, a karshe kuma, ya kai ga wanzuwar tsaro da zaman lafiya.

Idan ana batu ne na fasahohin zamanin kamar na AI, to dole ne a sanya kasar Sin a kan gaba saboda gudunmawar take ci gaba da bayarwa a wannan bangare, inda har kullum ake cin moriyar ilimi da fasahohinta a duniya.

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

Haka ma batun kare muhalli wanda ya zama wani babban kira na shugaban kasar Sin, wato tabbatar da zaman jituwa tsakanin muhalli da halittu, wanda ya kasance batu da ake aiwatarwa a aikace ba fatar baki kadai ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

October 28, 2025
Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona
Daga Birnin Sin

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025
Next Post
Jiang Ying: Sin Tana Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya 

Jiang Ying: Sin Tana Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya 

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

October 29, 2025
Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

October 29, 2025
ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

Ba Matakan Tinubu Ne Suka Karyar Da Farashin Kayan Abinci Ba – ADC

October 29, 2025
‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

October 29, 2025
Sanusi Ga ‘Yan Nijeriya: Ku Dora Wa Buhari Alhakin Matsatsin Tattalin Arziki Ba Tinubu Ba

Tsoron Boko Haram Ne Ya Sa Jonathan Ya Fasa Cire Tallafin Man Fetur – Sanusi II

October 29, 2025
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

October 28, 2025
An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

October 28, 2025
Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

October 28, 2025
Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.