• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Riga Ta Bayar Da Gudunmawar Da Ake Bukata Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Riga Ta Bayar Da Gudunmawar Da Ake Bukata Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An bude taron tattauna tattalin arzikin duniya na shekara-shekara jiya Litinin a garin Davos na Switzerland. Taron na kwanki 5 na bana zai mayar da hankali wajen tattauna wasu batutuwa 4 da suka hada da samar da tsaro da hadin gwiwa da guraben ayyukan yi da amfani da fasahar AI da tsare-tsaren kare muhalli da makamashi a duniya.

Abun nufi, taron zai yi kira ga kasashen duniya da su bayar da gudunmawa a wadannan bangarori. Idan muka nazarci wadannan batutuwa a matsayin masu bibbiyar harkoki da ayyukan kasar Sin, za mu ga cewa, tuni ta riga ta taka rawar gani a wadannan bangarori.

  • Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Bunkasa Ci Gaba Mai Inganci A Bangaren Hada-hadar Kudi Na Kasar
  • Ministan Wajen Kasar Sin Ya Yi Tsokaci Kan Yanayin Da Ake Ciki A Shiyyoyi Daban Daban

Misali, kasar Sin ta kassance har kullum mai rajin tabbatar da cudanya da mu’amala tsakanin kasa da kasa, inda take adawa da kafa wani dan karamin rukunin ko kuma rarrabuwar kawuna. Akwai wata karin magana ta nahiyar Afrika da Ingilishi dake cewa, “if you want to go fast, go alone. If you want to go far, go together”, wato dai muddan ana son tafiya mai nisa, wanda ke nufin samun nasara mai dorewa to kamata ya yi a tafi tare. A samu cudanya tsakanin bangarori mabanbanta bisa yanayi na adalci da girmama juna kamar yadda kullum Sin take kira da a aiwatar. Idan kuma sauri ake so, to mutum ya tafi shi kadai. Amma Hausawa kan ce, “sauri kan haifi nawa” wato akasari, ba a samu sakamako mai kyau a karshe.

Idan muka tabo batun guraben ayyukan yi kuwa, kasar Sin ta yi suna wajen gudanar da ayyukan more rayuwa a kasashen duniya, musamman kasashe masu tasowa da su ne suka fi fama da matsalar rashin ayyukan yi. Baya ga samar da ci gaba da saukaka rayuwa, wadannan ayyuka suna ci gaba da samar da dimbin guraben ayyukan yi ga mazauna yankuna, ayyuka kuma ba na kai tsaye kadai, har da wadanda ba na kai tsaye ba, lamarin dake kara kudin shiga ga al’umma, da saukaka yanayin rayuwa, a karshe kuma, ya kai ga wanzuwar tsaro da zaman lafiya.

Idan ana batu ne na fasahohin zamanin kamar na AI, to dole ne a sanya kasar Sin a kan gaba saboda gudunmawar take ci gaba da bayarwa a wannan bangare, inda har kullum ake cin moriyar ilimi da fasahohinta a duniya.

Labarai Masu Nasaba

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Haka ma batun kare muhalli wanda ya zama wani babban kira na shugaban kasar Sin, wato tabbatar da zaman jituwa tsakanin muhalli da halittu, wanda ya kasance batu da ake aiwatarwa a aikace ba fatar baki kadai ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: JKSSabuwar fasahar sinTaron kotun koli
ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Gana Da Shugabannin Tsaro Kan Karuwar Rashin Tsaro

Next Post

Jiang Ying: Sin Tana Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya 

Related

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

3 hours ago
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

4 hours ago
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700
Daga Birnin Sin

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

5 hours ago
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

6 hours ago
Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi
Daga Birnin Sin

Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi

7 hours ago
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025

17 hours ago
Next Post
Jiang Ying: Sin Tana Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya 

Jiang Ying: Sin Tana Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya 

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.