• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Shafe Shekaru 60 Tana Aikewa Da Ma’aikatan Agajin Jinya Zuwa Kasashen Waje

by Sulaiman
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Shafe Shekaru 60 Tana Aikewa Da Ma’aikatan Agajin Jinya Zuwa Kasashen Waje
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A farkon shekarun 1960, ba da jimawa ba da kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin, wadda ke bukatar ci gaba, kuma ba ta da arziki sosai. Amma a lokacin, kasar Aljeriya da ta samu ‘yanci bada dadewa ba, ta yi kira ga sassan kasa da kasa ta kungiyar bada agaji ta Red Cross ta duniya, da su samar mata da tallafin jinya na gaggawa. Sin ce kasa ta farko da ta fito fili ta sanar da tura kwararrun likitocinta zuwa Aljeriya. Watakila kasashen duniya ba su taba tsammanin cewa, kasar Sin za ta shafe tsawon shekaru 60 tana gudanar da wannan aiki ba.

Nasarorin da kasar Sin ta samu cikin shekaru 60 a fannin samar da agajin jinya ga kasashen waje, sun baiwa dukkanin duniya zarafin fahimtar nauyin dake wuyan kasar. Sin kasa ce daya kadai a duk fadin duniya, da ke tsayawa wajen aikewa da tawagogin ma’aikatan agajin jinya zuwa kasashe masu tasowa cikin dogon lokaci.

  • Shugabannin Sin Sun Kalli Wasan Gargajiya Na Opera Domin Maraba Da Sabuwar Shekarar 2024
  • Samar Da Tsaro: Ribadu Ya Yaba Wa Sarakunan Gargajiya A Adamawa

Kawo yanzu, kasar Sin ta riga ta tura ma’aikatan samar da agajin jinya sama da dubu 30 zuwa kasashe da yankuna 76, da bada tallafin gina cibiyoyin likitanci da kiwon lafiya sama da 130, kuma adadin marasa lafiyar da likitocin kasar Sin suka kula da su ya tasam ma miliyan 300.

Bugu da kari, ma’aikatan samar da agajin jinya na kasar Sin suna himmatuwa wajen fadada ayyukan da suke yi a kasashen waje, musamman a wadannan shekaru 10, tun bayan da kasar ta bullo da ra’ayin gina al’umma mai kyakkyawar makoma ta bai daya a fannin kiwon lafiya, ayyukan likitocin kasar Sin sun fadada daga ceton rayuka da kulawa da marasa lafiya, har zuwa taimakawa kasashe wajen inganta tsarin kiwon lafiya, da karfafa kwarewarsu wajen samar da hidimomin kiwon lafiya. Wato daga samar da agaji, har zuwa inganta hadin-gwiwa mai dorewa, kasar Sin tana kokarin marawa kasashe daban-daban baya, don samun babban ci gaba.

Kasar Sin na kokarin zamanantar da kanta a halin yanzu, kuma a matsayinta na kasa mai tasowa mafi girma a duniya, a yayin da take raya kanta, tana kuma tsayawa ga taimakawa zamanantar da sauran kasashe.

Labarai Masu Nasaba

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Tsawon shekaru 60 ba karshe ne ba, akasin haka, sabon mafari ne. (Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaJoe BidenXi Jinping
ShareTweetSendShare
Previous Post

Manyan Haduran Jirgin Sama A Nijeriya (2)

Next Post

Dabarun Gyaran Gashin Kai A Gida

Related

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana
Daga Birnin Sin

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

3 minutes ago
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa
Daga Birnin Sin

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

1 hour ago
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata
Daga Birnin Sin

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

2 hours ago
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su
Daga Birnin Sin

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

20 hours ago
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

21 hours ago
Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko
Daga Birnin Sin

Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

22 hours ago
Next Post
Dabarun Gyaran Gashin Kai A Gida

Dabarun Gyaran Gashin Kai A Gida

LABARAI MASU NASABA

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.