• English
  • Business News
Friday, August 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Ware Karin Yuan Miliyan 350 Ga Yankunan Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Ware Karin Yuan Miliyan 350 Ga Yankunan Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Lahadi ne hukumomin gwamnatin kasar Sin suka ware karin yuan miliyan 350 kwatankwacin dalar Amurka miliyan 50 don taimakawa yankunan da ambaliyar ruwa ta shafa a biranen Beijing da Tianjin, da lardin Hebei da kuma lardunan arewa maso gabashin kasar Sin.

Ya zuwa yanzu, gwamnatin kasar ta riga ta ware yuan miliyan 520 a cikin asusun ba da agajin bala’o’i na kasar ga wadannan yankunan da bala’in ya shafa, a cewar ma’aikatar kudi da ma’aikatar agajin gaggawa.

  • Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Babban Wakilin EU

Bugu da kari, yau Lahadi, kungiyar ba da agaji ta Red Cross ta kasar Sin ta ba da labari cewa, bayan aukuwar bala’in ambaliyar ruwa a birnin Zhuozhou na lardin Hebei, kungiyar ta dauki mataki nan da nan ta tattara rukunoninta zuwa wurin da bala’in ta yi kamari, don kaurar da mutane dake fama da bala’in. Ya zuwa karfe 10 na daren jiya, rukunoni 14 masu mambobi fiye da 200 sun kaurar da fararen hula a wurare 1475.

Bisa labarin da aka bayar, an ce, a ran 1 ga watan nan, kungiyar ta dauki matakin gaggawa mai maki 4, don baiwa wuraren dake fama da bala’in kayayyakin tallafi, ciki har da tantuna da gadaje dake nadewa da kayayyakin magance bala’i da dai sauran kayayyaki 7700, tare da samar da kudade RMB Yuan miliyan 20 wajen tsugunar da mutanen da farfado da zaman rayuwa a yankin Beijing, Tianjin da lardin Hebei. A ran 3 ga watan kuma, kungiyar ta kara samar da kayayyaki 5260 bisa bukatun mutane a Zhuozhou. Bisa shirin da aka tsayar, kungiyar za ta yi kokarin ba da tallafin jin kai ga birnin, ya zuwa yanzu birnin ya samu kayayyakin tallafin da yawansu ya kai fiye da Yuan miliyan 2.5.

Ran 5 ga watan, ana kusa da karshen aikin ceto, kungiyar ta fara aikin kashe kwayoyin cuta a wurin. (Mai fassara: Yahaya, Amina Xu)

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kogon Hakar Ma’adinai Ya Kashe Mutum Hudu A Jihar Bauchi

Next Post

Juyin Mulki: Tinubu Ya Gana Da Gwamnonin Jihohin Da Ke Kan Iyaka Da Jamhuriyar Nijar

Related

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

46 minutes ago
Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

2 hours ago
Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

3 hours ago
Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar
Daga Birnin Sin

Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

4 hours ago
An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha
Daga Birnin Sin

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

5 hours ago
Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6
Daga Birnin Sin

Zhao Leji Ya Yi Jawabi A Babban Taron Shugabannin Majalisun Kasa Da Kasa Karo Na 6

6 hours ago
Next Post
Juyin Mulki: Tinubu Ya Gana Da Gwamnonin Jihohin Da Ke Kan Iyaka Da Jamhuriyar Nijar

Juyin Mulki: Tinubu Ya Gana Da Gwamnonin Jihohin Da Ke Kan Iyaka Da Jamhuriyar Nijar

LABARAI MASU NASABA

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi HaÉ—in Gwiwa

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi HaÉ—in Gwiwa

August 1, 2025
Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

August 1, 2025
2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

August 1, 2025
Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

August 1, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto DimokuraÉ—iyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto DimokuraÉ—iyyar Nijeriya Daga Rugujewa

August 1, 2025
Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

August 1, 2025
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

August 1, 2025
Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

August 1, 2025
Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

August 1, 2025
An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.