ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Ware Karin Yuan Miliyan 350 Ga Yankunan Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

by CMG Hausa
3 years ago
Ambaliyar ruwa

A yau Lahadi ne hukumomin gwamnatin kasar Sin suka ware karin yuan miliyan 350 kwatankwacin dalar Amurka miliyan 50 don taimakawa yankunan da ambaliyar ruwa ta shafa a biranen Beijing da Tianjin, da lardin Hebei da kuma lardunan arewa maso gabashin kasar Sin.

Ya zuwa yanzu, gwamnatin kasar ta riga ta ware yuan miliyan 520 a cikin asusun ba da agajin bala’o’i na kasar ga wadannan yankunan da bala’in ya shafa, a cewar ma’aikatar kudi da ma’aikatar agajin gaggawa.

  • Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Babban Wakilin EU

Bugu da kari, yau Lahadi, kungiyar ba da agaji ta Red Cross ta kasar Sin ta ba da labari cewa, bayan aukuwar bala’in ambaliyar ruwa a birnin Zhuozhou na lardin Hebei, kungiyar ta dauki mataki nan da nan ta tattara rukunoninta zuwa wurin da bala’in ta yi kamari, don kaurar da mutane dake fama da bala’in. Ya zuwa karfe 10 na daren jiya, rukunoni 14 masu mambobi fiye da 200 sun kaurar da fararen hula a wurare 1475.

ADVERTISEMENT

Bisa labarin da aka bayar, an ce, a ran 1 ga watan nan, kungiyar ta dauki matakin gaggawa mai maki 4, don baiwa wuraren dake fama da bala’in kayayyakin tallafi, ciki har da tantuna da gadaje dake nadewa da kayayyakin magance bala’i da dai sauran kayayyaki 7700, tare da samar da kudade RMB Yuan miliyan 20 wajen tsugunar da mutanen da farfado da zaman rayuwa a yankin Beijing, Tianjin da lardin Hebei. A ran 3 ga watan kuma, kungiyar ta kara samar da kayayyaki 5260 bisa bukatun mutane a Zhuozhou. Bisa shirin da aka tsayar, kungiyar za ta yi kokarin ba da tallafin jin kai ga birnin, ya zuwa yanzu birnin ya samu kayayyakin tallafin da yawansu ya kai fiye da Yuan miliyan 2.5.

Ran 5 ga watan, ana kusa da karshen aikin ceto, kungiyar ta fara aikin kashe kwayoyin cuta a wurin. (Mai fassara: Yahaya, Amina Xu)

LABARAI MASU NASABA

Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

Ambaliyar ruwa
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa

July 7, 2026
Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa
Daga Birnin Sin

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

July 7, 2026
Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan
Daga Birnin Sin

Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

July 7, 2026
Next Post
Juyin Mulki: Tinubu Ya Gana Da Gwamnonin Jihohin Da Ke Kan Iyaka Da Jamhuriyar Nijar

Juyin Mulki: Tinubu Ya Gana Da Gwamnonin Jihohin Da Ke Kan Iyaka Da Jamhuriyar Nijar

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Ɗan Takarar Gwamnan Kaduna Na ADC, Ya Gana da El-Rufai, Ya Sha Alwashin Kawo Karshen Mulkin APC

July 7, 2026
Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa

Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa

July 7, 2026
Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

July 7, 2026
Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

July 7, 2026
'yansanda

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

July 7, 2026
Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

July 7, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.