ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Yi Alkawarin Karfafa Hadin Gwiwarta Da Afrika

by CMG Hausa
2 years ago
新华社照片,长沙,2023年6月29日
    韩正出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞
    6月29日,国家副主席韩正在湖南长沙出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞。
    新华社记者 翟健岚 摄

新华社照片,长沙,2023年6月29日 韩正出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞 6月29日,国家副主席韩正在湖南长沙出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞。 新华社记者 翟健岚 摄

Mataimakin shugaban kasar Sin Han Zheng ya ce, a shirye Sin take ta samar da sabbin damarmaki ga Afrika ta hanyar zamanantar da kanta da samun ingantaccen ci gaba. Haka kuma, za ta zurfafa tare da kara karfin hadin gwiwa mai muhimmanci dake tsakanin bangarorin biyu.

Han Zheng ya bayyana haka ne a yau Alhamis, yayin da yake jawabi ga bikin bude baje kolin harkokin tattalin arziki da cinikayya na Sin da Afrika karo na uku a Changsha, babban birnin lardin Hunan dake tsakiyar kasar Sin.

  • Ministan Morocco: Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

Bugu da kari, Mr. Han Zheng ya gana da shugaba Lazarus Chakwera na kasar Malawi, da takwaransa na tsibirin Zanzibar na Tanzania Hussein Ali Mwinyi, a jiya Laraba a birnin Changsha na lardin Hunan.

ADVERTISEMENT

Shugabannin sun gana ne yayin baje kolin harkokin tattalin arziki da cinikayya na Sin da Afirka karo na 3, wanda ke gudana yanzu haka a birnin na Changsha.

Yayin zantawar mataimakin shugaban kasar Sin da mista Chakwera, Han ya ce Sin da Malawi abokai ne dake neman ci gaba tare, wadanda kuma suke goyawa juna baya tare da amincewa juna. Ya ce karkashin kulawa da jagorancin shugabannin kasashen 2, Sin da Malawi sun ci gajiyar kyakkyawar alaka bisa daidaito, kana sun samu ci gaban hadin gwiwa mai ma’ana.

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Yayin da yake zantawa da shugaba Mwinyi kuwa, Han ya ce kasar sa da Tanzania abokan arziki ne, kuma ’yan uwa dake hulda tare. Kaza lika kawancen hadin gwiwa tsakanin Sin da Zanzibar na da matukar muhimmanci wajen raya dangantakar sassan 2.

Har ila yau, hadin gwiwar Sin da Tanzania na samun kyakkyawan ci gaba, wanda ya kara karfafa dangantakar abokantaka ta hadin gwiwa bisa manyan tsare-tsare tsakanin sassan 2. (Masu Fassara: Fa’iza Mustapha, Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia
Daga Birnin Sin

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana
Daga Birnin Sin

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Next Post
Peng Liyuan Ta Gabatar Da Jawabi Ga Dandalin Matan Sin Da Afirka Ta Kafar Bidiyo

Peng Liyuan Ta Gabatar Da Jawabi Ga Dandalin Matan Sin Da Afirka Ta Kafar Bidiyo

LABARAI MASU NASABA

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

November 14, 2025
Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

November 14, 2025
Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

November 14, 2025
Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

November 14, 2025
Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.