• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Yi Alkawarin Karfafa Hadin Gwiwarta Da Afrika

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Yi Alkawarin Karfafa Hadin Gwiwarta Da Afrika

新华社照片,长沙,2023年6月29日 韩正出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞 6月29日,国家副主席韩正在湖南长沙出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞。 新华社记者 翟健岚 摄

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin shugaban kasar Sin Han Zheng ya ce, a shirye Sin take ta samar da sabbin damarmaki ga Afrika ta hanyar zamanantar da kanta da samun ingantaccen ci gaba. Haka kuma, za ta zurfafa tare da kara karfin hadin gwiwa mai muhimmanci dake tsakanin bangarorin biyu.

Han Zheng ya bayyana haka ne a yau Alhamis, yayin da yake jawabi ga bikin bude baje kolin harkokin tattalin arziki da cinikayya na Sin da Afrika karo na uku a Changsha, babban birnin lardin Hunan dake tsakiyar kasar Sin.

  • Ministan Morocco: Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

Bugu da kari, Mr. Han Zheng ya gana da shugaba Lazarus Chakwera na kasar Malawi, da takwaransa na tsibirin Zanzibar na Tanzania Hussein Ali Mwinyi, a jiya Laraba a birnin Changsha na lardin Hunan.

Shugabannin sun gana ne yayin baje kolin harkokin tattalin arziki da cinikayya na Sin da Afirka karo na 3, wanda ke gudana yanzu haka a birnin na Changsha.

Yayin zantawar mataimakin shugaban kasar Sin da mista Chakwera, Han ya ce Sin da Malawi abokai ne dake neman ci gaba tare, wadanda kuma suke goyawa juna baya tare da amincewa juna. Ya ce karkashin kulawa da jagorancin shugabannin kasashen 2, Sin da Malawi sun ci gajiyar kyakkyawar alaka bisa daidaito, kana sun samu ci gaban hadin gwiwa mai ma’ana.

Labarai Masu Nasaba

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

Yayin da yake zantawa da shugaba Mwinyi kuwa, Han ya ce kasar sa da Tanzania abokan arziki ne, kuma ’yan uwa dake hulda tare. Kaza lika kawancen hadin gwiwa tsakanin Sin da Zanzibar na da matukar muhimmanci wajen raya dangantakar sassan 2.

Har ila yau, hadin gwiwar Sin da Tanzania na samun kyakkyawan ci gaba, wanda ya kara karfafa dangantakar abokantaka ta hadin gwiwa bisa manyan tsare-tsare tsakanin sassan 2. (Masu Fassara: Fa’iza Mustapha, Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane 11 Sun Rasu, 8 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Edo

Next Post

Peng Liyuan Ta Gabatar Da Jawabi Ga Dandalin Matan Sin Da Afirka Ta Kafar Bidiyo

Related

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 
Daga Birnin Sin

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

12 minutes ago
An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

1 hour ago
Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

2 hours ago
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu
Daga Birnin Sin

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

22 hours ago
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO
Daga Birnin Sin

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

23 hours ago
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles
Daga Birnin Sin

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

1 day ago
Next Post
Peng Liyuan Ta Gabatar Da Jawabi Ga Dandalin Matan Sin Da Afirka Ta Kafar Bidiyo

Peng Liyuan Ta Gabatar Da Jawabi Ga Dandalin Matan Sin Da Afirka Ta Kafar Bidiyo

LABARAI MASU NASABA

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

August 24, 2025
Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

August 24, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

August 24, 2025
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

August 24, 2025
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

August 24, 2025
Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

August 24, 2025
Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

August 24, 2025
Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

August 24, 2025
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.