ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Yi Tir Da Matakin Amurka Na Sayarwa Taiwan Makamai

by CGTN Hausa and Sulaiman
12 months ago
Sin

Wani mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin, ya bayyana matukar adawar kasar, da aniyar Amurka ta sayarwa yankin Taiwan na Sin din makamai, tare da gabatar da korafi ga gwamnatin ta Amurka kan haka.

 

Rahotanni na cewa, a jiya Asabar ma’aikatar tsaron Amurka ta sanar da amincewa da sayarwa Taiwan makamai, wadanda darajarsu ta kai dalar Amurka miliyan 385.

ADVERTISEMENT
  • Tinubu Zai Tafi Afirka Ta Kudu Daga Faransa
  • Arsenal Da West Ham Sun Kafa Tarihi A Wasan Da Suka Tashi 5-2 A London

Game da hakan, kakakin na ma’aikatar wajen Sin ya ce wannan cinikayya halamtacciya ce, kasancewar ta sabawa ka’idar nan ta kasar Sin daya tak a duniya, da sanarwoyi 3 wadanda Sin da Amurka suka amincewa, musamman ma sanarwar bayan taro, ta ranar 17 ga watan Agustan shekarar 1982, kaza lika, matakin ya keta hurumin ikon mulkin kai na Sin da moriyar tsaron kasar.

 

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

A wani ci gaban kuma, wasu rahotannin na cewa jagoran yankin Taiwan Lai Ching-te, ya fara wani bulaguro da aka ce wai na “Yaukaka kawancen diflomasiyya” ne a yankin Fasifik, inda ya yada zango a jihar Hawaii ta Amurka.

 

Game da hakan, kakakin ma’aikatar wajen Sin ya ce kasarsa na matukar adawa da wannan mataki, kuma ba za ta amince da duk wani nau’i na hulda tsakanin Amurka da yankin Taiwan a hukumance ba. Har ila yau, ta yi Allah wadai da ziyarar da duk wasu shugabannin Taiwan za su gudanar a Amurka, karkashin ko wane suna ko manufa. Kana tana matukar adawa da duk wani hadin baki tare da Amurka, na tallafawa ‘yan aware masu rajin “Neman ‘yancin kan Taiwan”, da taimakawa ayyukan su. (Mai fassara: Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Next Post
‘Yansanda 4,449 Sun Kai Karar Babban Sufeta Na Kasa Bisa Jinkirin Karin Girma

'Yansanda 4,449 Sun Kai Karar Babban Sufeta Na Kasa Bisa Jinkirin Karin Girma

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Bisa Zargin Rashin Ɗa’a

Majalisar Jihar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Kan Laifin Rashin Ɗa’a

November 12, 2025
Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

November 12, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

An Kama Direban Gwamnati Da Hannu A Satar Motar Ofishin Mataimakin Gwamnan Kano

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

November 12, 2025
‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

November 12, 2025
Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025
Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.