• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Tallafin Kiwon Lafiya Ga Ketare

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Tallafin Kiwon Lafiya Ga Ketare

лªÉçÕÕÆ¬£¬¹þÀ­À×£¬2018Äê8ÔÂ19ÈÕ £¨¹ú¼Ê£©£¨1£©½ò°Í²¼Î¤µÄÖйúÒ½ÁÆ¶Ó 7ÔÂ26ÈÕ£¬ÔÚ½ò°Í²¼Î¤Ê×¶¼¹þÀ­À×µÄÅÁÀïÀ×ÄáÑÇͼÍßÒ½Ôº£¬ÖйúÒ½ÁƶӶÓÔ±°¬Ôµ£¨ÖУ©×ö¹Ç¿ÆÊÖÊõ¡£ ? ÖйúµÚ16ÅúÔ®½ò°Í²¼Î¤Ò½ÁƶÓÓÚ2018Äê6Ôµִï½ò°Í²¼Î¤£¬¼ÌÐøÅÉפÊ×¶¼¹þÀ­À××î´óµÄ¹«Á¢Ò½Ôº¡ª¡ªÅÁÀïÀ×ÄáÑÇͼÍßÒ½Ôº£¬Óëµ±µØÒ½ÉúÒ»Æð£¬Îªµ±µØÃñÖÚÌṩÕïÁÆ¡¢ÊÖÊõ·þÎñ¡£1985ÄêÒÔÀ´£¬ÎÒ¹úÕþ¸®¹²Ïò½ò°Í²¼Î¤Åɳö16ÅúÒ½Áƶӣ¬×ܼÆ150ÓàÈ˴Σ¬Ó®µÃ½òÕþ¸®ºÍÈËÃñµÄ¸ß¶ÈÔÞÓþ¡£ лªÉç·¢

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning ta bayyana cewa, kasar Sin za ta ci gaba da gudanar da hadin gwiwa tsakaninta da kasa da kasa wajen samar da hidimar kiwon lafiya, domin taka rawa wajen inganta lafiyar al’ummomin duniya.

Rahotannin sun bayyana cewa, gwamnatin kasar Zambiya ta ba da lambar yabo ta “hadin gwiwar sada zumunta tsakanin kasa da kasa” ga tawagar sojoji masana kiwon lafiya da gwamnatin kasar Sin ta tura ga Zambiya a karo na 25, inda kasar ta bayyana godiya matuka ga kasar Sin bisa kokarinta na tura ingantattun masanan kiwon lafiya zuwa kasar, cikin dogon lokaci.

Game da wannan, Mao Ning ta bayyana a jiya cewa, sojoji masanan kiwon lafiya na kasar Sin, suna kokarin ceto rayukan majinyata a Zambiya, a sa’i daya kuma suna horas da likitocin sassan kasar bisa hakikanin yanayin da suke ciki, lamarin da zai kyautata tsarin kiwon lafiya a kasar. (Mai fassarawa: Jamila)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gbajabiamila Ya Ki Karbar Shaidar Lashe Zabe, Yana Tsimayin Mukami A Gwamnatin Tinubu 

Next Post

Yadda Kasar Sin Ke Tsara Samun Bunkasa A Turbar Dimokradiyar Al’umma Baki Daya

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

3 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

3 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

5 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

8 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

10 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

11 hours ago
Next Post
kasar sin

Yadda Kasar Sin Ke Tsara Samun Bunkasa A Turbar Dimokradiyar Al’umma Baki Daya

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.