• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sinawa Ba Za Su Manta Da Danyen Laifin NATO Na Kai Wa Yugoslavia Hari Ba

by CGTN Hausa
1 year ago
Sinawa

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

Yayin taron ganawa da manema labaran da aka yi yau, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian ya mayar da martani game da batun harin da kungiyar NATO ta kai wa Yugoslavia, inda ya bayyana cewa, al’ummun Sinawa ba za su manta da wannan danyen laifin da NATO ta aikata ba.

Lin Jian ya yi nuni da cewa, “Kafin shekaru 25 da suka gabata, rundunar sojojin NATO dake karkashin jagorancin kasar Amurka ta kai wa jamhuriyar tarayyar Yugoslavia, wadda kasa ce mai mulkin kai hari daga sama ba tare da samun iznin kwamitin sulhun MDD ba, harin da ya haddasa mutuwar dubban fararen hula, ciki har da ‘yan jaridar kasar Sin guda uku. Al’ummun Sinawa ba za su manta da wannan danyen laifin da NATO ta aikata ba har abada. Kuma ba zai yiwu su yarda a sake aikata irin wannan laifin ba. Bangaren Serbia da ofishin jakadancin kasar Sin dake Serbia su kan shirya ayyukan tunawa da lamarin a kowace shekara.”

Kana rahotanni sun nuna cewa, kwanan baya shugaban Paraguay Santiago Peña Palacios ya gayawa manema labaran kasar Japan cewa, kungiyoyin aikin gona na kasarsa sun bukace shi da ya kulla huldar diplomasiyya da kasar Sin, shugaban kasar Brazil Luiz Inácio Lula da Silva shi ma ya dade da gabatar da shawarar cewa, ya dace Paraguay ta kulla huldar diplomasiyya da kasar Sin. Game da wannan, Lin Jian ya bayyana cewa, “Nacewa kan manufar kasar Sin daya tak a duniya, matsaya ce da aka cimma a fadin duniya, muna fatan shugabannin kasashen da abin ya shafa su bibiyi tarihi kuma su bi burin al’ummomin kasa da kasa, haka kuma su yi zabin da ya dace, ta yadda za su tsai da kudurin da zai dace da babbar moriya mai dorewa ta kasashensu.” (Mai fassara: Jamila)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Next Post
Za A Samu Kyautatuwar Hadin Gwiwar Dake Tsakanin Sin Da Faransa

Za A Samu Kyautatuwar Hadin Gwiwar Dake Tsakanin Sin Da Faransa

LABARAI MASU NASABA

Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025

Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

October 25, 2025
Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

October 25, 2025
An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.