• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Somaliya Ta Haramta TikTok Da Telegram Don Dakile Yaduwar Batsa

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Somaliya

Somaliya ta bi sahun wasu kasashe wajen haramta TikTok, da kuma hanyar aika sakon Telegram da Intanet na 1DBet domin dakile yada ayyukan batsa da lalata da wasu abubuwan da ba su dace ba da kuma farfaganda, in ji ministan sadarwar kasar.

“Ministan sadarwa ya umarci kamfanonin intanet da su dakatar da aikace-aikacen da aka ambata a baya, wadanda ‘yan ta’adda da kungiyoyin fasikanci ke amfani da su wajen yada munanan hotuna da kuma labaran karya ga jama’a,” in ji Ministan, Jama Hassan Khalif a wata sanarwa da ya fitar.

  • Montana Ta Zama Jihar Amurka Ta Farko Da Ta Haramta TikTok

Mambobin kungiyar masu ta da kayar baya ta Al-Shabaab su kan yada ayyukansu ne akan TikTok da Telegram.

Matakin na zuwa ne kwanaki bayan shugaban kasar Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, ya ce, farmakin soji kan kungiyar Al-Shabaab na da nufin kawar da kungiyar da ke da alaka da Al-Kaeda nan da watanni biyar masu zuwa.

TikTok, Telegram da 1DBet nan take ba su ce uffan ba, a lokacin da Reuters ya nemi su yi tsokaci kan lamarin.

LABARAI MASU NASABA

Gwarzuwar Shekarar 2025 Sanata Oluremi Tinubu

Dauda Lawal Gwarzon Gwamnan 2025: Ceto Zamfara Domin Ci Gaba

Umurnin ya ba masu ba da sabis na intanet su fara aiwatar da wannan tsari nan da zuwa ranar 24 ga watan Agusta.

An yi barazanar haramta TikTok da saka masa takunkumi a Amurka saboda alakarta da Gwamnatin China.

Jihar Montana ta zama ta farko da ta haramta amfani da manhajar a watan Mayu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwarzuwar Shekarar 2025 Sanata Oluremi Tinubu
Manyan Labarai

Gwarzuwar Shekarar 2025 Sanata Oluremi Tinubu

October 24, 2025
Dauda Lawal Gwarzon Gwamnan 2025: Ceto Zamfara Domin Ci Gaba
Manyan Labarai

Dauda Lawal Gwarzon Gwamnan 2025: Ceto Zamfara Domin Ci Gaba

October 24, 2025
Buƙatar Daƙile Badaƙalar Amfani Da Takardun Karatun Bogi A Nijeriya
Manyan Labarai

Buƙatar Daƙile Badaƙalar Amfani Da Takardun Karatun Bogi A Nijeriya

October 24, 2025
Next Post
APC A Jihar Kano Za Ta Yi Taron Addu’a Don Neman Nasara A Kotu

APC A Jihar Kano Za Ta Yi Taron Addu'a Don Neman Nasara A Kotu

LABARAI MASU NASABA

Gwarzuwar Shekarar 2025 Sanata Oluremi Tinubu

Gwarzuwar Shekarar 2025 Sanata Oluremi Tinubu

October 24, 2025
Dauda Lawal Gwarzon Gwamnan 2025: Ceto Zamfara Domin Ci Gaba

Dauda Lawal Gwarzon Gwamnan 2025: Ceto Zamfara Domin Ci Gaba

October 24, 2025
Buƙatar Daƙile Badaƙalar Amfani Da Takardun Karatun Bogi A Nijeriya

Buƙatar Daƙile Badaƙalar Amfani Da Takardun Karatun Bogi A Nijeriya

October 24, 2025
Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

October 23, 2025
Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

October 23, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayakan Boko Haram 6, Sun Kama Wasu A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 50, Sun Daƙile Hare-Hare A Borno

October 23, 2025
Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

October 23, 2025
Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

October 23, 2025
Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara

Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara

October 23, 2025
Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Kasar Sin Ta Karyata Rahoto Na Zuki-ta-malle Da Wata Cibiyar Binciken Amurka Ta Fitar Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Yammacin Afirka

October 23, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.