ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Southgate Ya Ajiye Aikin Horas Da Ingila

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
Ingila

Kocin Ingila Gareth Southgate ya yi murabus bayan rashin nasara a gasar cin kofin nahiyar Turai karo na biyu a jere.

Tawagar ta Three Lions ta sha kashi da ci 2-1 a hannun Spain a birnin Berlin ranar Lahadi.

  • Dan Majalisar Tarayya Ekene Daga Kaduna Ya Rasu
  • Trump Ya Zabi Mai Shekaru 39 A Matsayin Mataimakinsa

Kazalika kasar Italiya ta doke su a bugun fanariti a Wembley shekaru uku da suka wuce.

ADVERTISEMENT

Kocin mai shekaru 53 ya jagoranci kasarsa wasanni 102 a cikin shekaru takwas.

Kwantiraginsa zai kare ne nan gaba a wannan shekarar.

LABARAI MASU NASABA

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Southgate ya ce “A matsayina na dan Ingila, ya zama abin alfahari ga rayuwata na buga wa Ingila wasa na kuma horar da babbar tawagar kwallon kafar kasar, hakan babban abin alfahari ne gare ni kuma na bayar da duk wani abu da ya kamata.

“Amma lokaci ya yi da za a nemi canji domin samar da sabon babi a tarihin wannan tawagar kwallon kafa ta kasar Ingila mai dimbin jajirtattun yan wasa da masu horarwa”.

Southgate shi ne koci na farko tun bayan Sir Alf Ramsey wanda ya lashe kofin Duniya a shekarar 1966 da ya jagoranci tawagar kasar zuwa wasan karshe na kowace irin gasa.

Ya jagoranci Ingila a manyan gasa hudu, sannan ya kai wasan kusa da na karshe a gasar cin kofin duniya a shekarar 2018 da kuma wasan kusa da na karshe a shekarar 2022.

Southgate ya kara da cewa tawagar da muka tafi dasu Jamus na cike da matasa masu hazaka kuma za su iya lashe kofunan da muke fatan lashewa anan gaba.

Daga karshe yace “Nagode Ingila ina muku fatan alheri”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco
Wasanni

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey
Wasanni

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
‘Yan Wasa Biyar Da Tauraruwarsu Za Ta Haska A AFCON
Wasanni

‘Yan Wasa Biyar Da Tauraruwarsu Za Ta Haska A AFCON

December 20, 2025
Next Post
Ganduje Da Mai Dakinsa Za Su Gurfana A Gaban Kotu A Kano

Gwamnatin Kano Ta Gabatar Da Sabbin Tuhume-tuhume Kan Ganduje Da Kwamishinansa

LABARAI MASU NASABA

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.