ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Suyar Sallah: Sojojin Sama Sun Soya Ƴan Ta’adda 80 A Katsina

by Abubakar Sulaiman
2 years ago
Sojoji

Rundunar Sojin saman Nijeriya ta tabbatar da kashe ‘yan ta’adda sama da 80 tare da lalata babura 45 a wani harin da ta kai ta sama a ƙauyen Gidan Kare da ke jihar Katsina.

An kai harin ne a ranar 15 ga watan Yunin 2024, bayan wasu bayanan sirri sun nuna cewa sama da ‘yan ta’adda 100 ne ke kona gidaje tare da shirin ƙara kai hare-hare a wasu ƙauyukan da ke kusa.

An hango ‘yan ta’addan suna taruwa a wani wuri da ke kusa da ƙauyen Gidan Kare da kuma sansanin Kuka Shidda kafin rundunar Sojojin ta NAF ta far musu, lamarin da ya kawo ƙarshen ayyukansu.

ADVERTISEMENT
  • Sojoji Na Kan Bakarsu Na Tabbatar Da Tsaron Kasa – Shugaban Tsaro
  • An Tafka Gumurzu, Sojoji Sun Kashe Ƴan Boko Haram Da Yawa, Wasu Sun Miƙa Wuya

Iya Mashal Edward Gabkwet ya bayyana cewa ‘yan ta’addan na da alaƙa da manyan ƴan ta’adda irinsu Yusuf Yellow da Rabe Imani.

Hare-haren ta sama, wanda aka ba da izini bayan an kiyayewa kuskure, ya samu gagarumar nasarar kawar da barazanar ƴan ta’addan daga yankin.

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Zaratan Sojojin Saman Nijeriya
Zaratan Sojojin Saman Nijeriya

Wannan farmakin dai na daga cikin ƙoƙarin da ake yi na kakkabe hanyoyin sadarwar ‘yan ta’adda a yankin da kuma hana kai hare-hare a nan gaba.

Shugaban hafsan sojin sama, Iya Mashal Hassan Abubakar, ya yabawa rundunar Sojin sama da sauran jami’an tsaro bisa haɗin kan da suke yi wajen yaƙi da ta’addanci a yankin Arewa maso yamma.

A ziyarar da ya kai sansanin ‘Forward Operating Base’ mai lamba 213 da ke Katsina, ya jaddada muhimmancin ci gaba da sadaukarwar da suke da shi, ya kuma ƙaddamar da sabbin na’urori na filayen jiragen sama domin inganta ayyukansu.

Wannan yunƙurin wani ɓangare ne na dabarun tabbatar da tsaro da kwanciyar hankali na dogon lokaci a yankin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Next Post
Binciken CGTN: An Yi Kira Ga Kasashe Masu Ci Gaba Da Su Kara Daukar Nauyin Da Ya Dace Kan Matsanancin Yanayi Da Ake Samu A Kai A Kai

Binciken CGTN: An Yi Kira Ga Kasashe Masu Ci Gaba Da Su Kara Daukar Nauyin Da Ya Dace Kan Matsanancin Yanayi Da Ake Samu A Kai A Kai

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.