• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara

by Abubakar Abba
2 years ago
Sweden

Kasar Sweden ta bayyana cewa, ta shirya tsaf domin daukar nauyin gasar yin jima’i a bainar jama’a wadda za a fara a ranar Alhamis. 

Gasar wadda mahukuntan suka tsara za a fara gudanarwa a gobe 8 ga watan Yunin 2003, za a shafe kwanaki shida, ana fafatawa.

  • Sabon Kamfanin Jiragen Sama Na Riyadh Zai Sayi Jiragen Sama Da 400
  • Tinubu Ya Rantsar Da Akume A Matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya

Wadanda za su shiga cikin gasar, za su fafata a gasar ta jima’i a bainar jama’a da za rinka gudanar da ita a kullum.

Alkalan da za su sanya ido gasar tare da yin la’akari da ra’ayoyin masu kallon gasar, za su tantance wanda ya zai zama zakaran gasar.

Wadanda za su fafata a gasar, za su shafe mintuna 45 zuwa awa daya suna yin lalatar, ya danganta da irin karfin kuzarin wanda zai yi jima’in.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

Za a gudanar da gasar ne, a matakai uku don samun maki.

Ana son masu yin gasar su samu makin da ya kai daga 5 zuwa 10, tare da samun kuri’u daga wajen ‘yan kallo da kuma hukunci da alkalan gasar su biyar da za su yanke zakaran gasar.

Daga cikin alamomin da za a yi la’akari da su a yayin aikata masha’ar don fitar da zakara sun hada da, fahimtar hakikanin yadda ake yin jima’a, juriya a lokacin da ake yin jima’in.

Shugaban gasar, Dragan Bratych ya bayyana jin dadinsa kan yadda aka amince da yin gasar, a matsayin wasa, inda ya ce, hakan zai kara karfin kiwon lafiya ga wadanda suka shiga cikin gasar.

Bratych ya yi nuni da cewa, manufar gasar shi ne, sanya babban jin dadi a tsakanin mace da namjin da za su shiga cikin gasar.

A cewarsa, gamsuwar yin jima’i a tsakanin mace da namji da za su fafata a gasar, ita ce za ta tabbatar da an samu nasara a gasar, amma idan ba samu hakan ba, ba a samu nasara a gasar ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

tinubu
Labarai

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC
Labarai

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

November 4, 2025
Karancin Abinci: Kofar Ofishin Tinubu A Rufe Take, Har Wasu Ministoci Ba Su Iya Ganinsa – Ndume 
Labarai

Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume

November 4, 2025
Next Post
Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Koli Na Farko Kan Raya Al’adu

Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Koli Na Farko Kan Raya Al'adu

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025
2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

November 4, 2025
Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

November 4, 2025
Karancin Abinci: Kofar Ofishin Tinubu A Rufe Take, Har Wasu Ministoci Ba Su Iya Ganinsa – Ndume 

Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume

November 4, 2025
Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

November 4, 2025
Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno

Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno

November 4, 2025
Shugaban Xi Ya Gana Da Firaministan Rasha

Shugaban Xi Ya Gana Da Firaministan Rasha

November 4, 2025
China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.