• English
  • Business News
Wednesday, May 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara

by Abubakar Abba
2 years ago
in Al'ajabi, Labarai
0
Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasar Sweden ta bayyana cewa, ta shirya tsaf domin daukar nauyin gasar yin jima’i a bainar jama’a wadda za a fara a ranar Alhamis. 

Gasar wadda mahukuntan suka tsara za a fara gudanarwa a gobe 8 ga watan Yunin 2003, za a shafe kwanaki shida, ana fafatawa.

  • Sabon Kamfanin Jiragen Sama Na Riyadh Zai Sayi Jiragen Sama Da 400
  • Tinubu Ya Rantsar Da Akume A Matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya

Wadanda za su shiga cikin gasar, za su fafata a gasar ta jima’i a bainar jama’a da za rinka gudanar da ita a kullum.

Alkalan da za su sanya ido gasar tare da yin la’akari da ra’ayoyin masu kallon gasar, za su tantance wanda ya zai zama zakaran gasar.

Wadanda za su fafata a gasar, za su shafe mintuna 45 zuwa awa daya suna yin lalatar, ya danganta da irin karfin kuzarin wanda zai yi jima’in.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Ta’adda Na Amfani Da Sojoji Da ‘Yan Siyasa Wajen Samun Bayanan Sirri – Zulum 

Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho

Za a gudanar da gasar ne, a matakai uku don samun maki.

Ana son masu yin gasar su samu makin da ya kai daga 5 zuwa 10, tare da samun kuri’u daga wajen ‘yan kallo da kuma hukunci da alkalan gasar su biyar da za su yanke zakaran gasar.

Daga cikin alamomin da za a yi la’akari da su a yayin aikata masha’ar don fitar da zakara sun hada da, fahimtar hakikanin yadda ake yin jima’a, juriya a lokacin da ake yin jima’in.

Shugaban gasar, Dragan Bratych ya bayyana jin dadinsa kan yadda aka amince da yin gasar, a matsayin wasa, inda ya ce, hakan zai kara karfin kiwon lafiya ga wadanda suka shiga cikin gasar.

Bratych ya yi nuni da cewa, manufar gasar shi ne, sanya babban jin dadi a tsakanin mace da namjin da za su shiga cikin gasar.

A cewarsa, gamsuwar yin jima’i a tsakanin mace da namji da za su fafata a gasar, ita ce za ta tabbatar da an samu nasara a gasar, amma idan ba samu hakan ba, ba a samu nasara a gasar ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gasar Jima'iSweden
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Na Ganawa Da Dukkanin Gwamnonin Nijeriya

Next Post

Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Koli Na Farko Kan Raya Al’adu

Related

zulum
Labarai

‘Yan Ta’adda Na Amfani Da Sojoji Da ‘Yan Siyasa Wajen Samun Bayanan Sirri – Zulum 

9 minutes ago
Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho
Ra'ayi Riga

Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho

41 minutes ago
Babu Wata Matar Da Aka Gurfanar Saboda Wai Ta Zama Kirista – Gwamnatin Zamfara
Labarai

Babu Wata Matar Da Aka Gurfanar Saboda Wai Ta Zama Kirista – Gwamnatin Zamfara

2 hours ago
Hajjin Bana: Jihar Filato Ta Ba Da Kyautar Kujera 500 Da Tallafin Miliyan 2 Ga Duk Maniyyaci
Manyan Labarai

Hajji: NAHCON Ta Kammala Jigilar Kashi 77 Na Mahajjatan Nijeriya Zuwa Saudiyya 

3 hours ago
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Matasa 2 Da Ake Zargi Da Satar Mota A Kebbi

5 hours ago
Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN
Manyan Labarai

Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN

6 hours ago
Next Post
Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Koli Na Farko Kan Raya Al’adu

Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Koli Na Farko Kan Raya Al'adu

LABARAI MASU NASABA

zulum

‘Yan Ta’adda Na Amfani Da Sojoji Da ‘Yan Siyasa Wajen Samun Bayanan Sirri – Zulum 

May 21, 2025
Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho

Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho

May 21, 2025
Babu Wata Matar Da Aka Gurfanar Saboda Wai Ta Zama Kirista – Gwamnatin Zamfara

Babu Wata Matar Da Aka Gurfanar Saboda Wai Ta Zama Kirista – Gwamnatin Zamfara

May 21, 2025
Hajjin Bana: Jihar Filato Ta Ba Da Kyautar Kujera 500 Da Tallafin Miliyan 2 Ga Duk Maniyyaci

Hajji: NAHCON Ta Kammala Jigilar Kashi 77 Na Mahajjatan Nijeriya Zuwa Saudiyya 

May 21, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

‘Yansanda Sun Kama Matasa 2 Da Ake Zargi Da Satar Mota A Kebbi

May 21, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN

Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN

May 21, 2025
Gwamnan Filato Ya Kafa Kwamiti Don Binciken Hare-Haren Da Ake Kai Wa A Jihar

Gwamnan Filato Ya Kafa Kwamiti Don Binciken Hare-Haren Da Ake Kai Wa A Jihar

May 21, 2025
An Tattauna Hanyar Zamanantar Da Kasa A Dandalin Tattaunawa Na Masanan Sin Da Afirka

An Tattauna Hanyar Zamanantar Da Kasa A Dandalin Tattaunawa Na Masanan Sin Da Afirka

May 21, 2025
Sarkin Yawa Ya Fi Sarkin Karfi

Sarkin Yawa Ya Fi Sarkin Karfi

May 21, 2025
Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Da Duka Har Lahira A Edo

Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Da Duka Har Lahira A Edo

May 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.