ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara

by Abubakar Abba
3 years ago
Sweden

Kasar Sweden ta bayyana cewa, ta shirya tsaf domin daukar nauyin gasar yin jima’i a bainar jama’a wadda za a fara a ranar Alhamis. 

Gasar wadda mahukuntan suka tsara za a fara gudanarwa a gobe 8 ga watan Yunin 2003, za a shafe kwanaki shida, ana fafatawa.

  • Sabon Kamfanin Jiragen Sama Na Riyadh Zai Sayi Jiragen Sama Da 400
  • Tinubu Ya Rantsar Da Akume A Matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya

Wadanda za su shiga cikin gasar, za su fafata a gasar ta jima’i a bainar jama’a da za rinka gudanar da ita a kullum.

ADVERTISEMENT

Alkalan da za su sanya ido gasar tare da yin la’akari da ra’ayoyin masu kallon gasar, za su tantance wanda ya zai zama zakaran gasar.

Wadanda za su fafata a gasar, za su shafe mintuna 45 zuwa awa daya suna yin lalatar, ya danganta da irin karfin kuzarin wanda zai yi jima’in.

LABARAI MASU NASABA

Aisha Buhari Ta Ziyarci Atiku

Haɓaka Tattalin Arzikin Zamfara: Gwamna Lawal Zai Halarci Babban Taron MDD A New York

Za a gudanar da gasar ne, a matakai uku don samun maki.

Ana son masu yin gasar su samu makin da ya kai daga 5 zuwa 10, tare da samun kuri’u daga wajen ‘yan kallo da kuma hukunci da alkalan gasar su biyar da za su yanke zakaran gasar.

Daga cikin alamomin da za a yi la’akari da su a yayin aikata masha’ar don fitar da zakara sun hada da, fahimtar hakikanin yadda ake yin jima’a, juriya a lokacin da ake yin jima’in.

Shugaban gasar, Dragan Bratych ya bayyana jin dadinsa kan yadda aka amince da yin gasar, a matsayin wasa, inda ya ce, hakan zai kara karfin kiwon lafiya ga wadanda suka shiga cikin gasar.

Bratych ya yi nuni da cewa, manufar gasar shi ne, sanya babban jin dadi a tsakanin mace da namjin da za su shiga cikin gasar.

A cewarsa, gamsuwar yin jima’i a tsakanin mace da namji da za su fafata a gasar, ita ce za ta tabbatar da an samu nasara a gasar, amma idan ba samu hakan ba, ba a samu nasara a gasar ba.

Sweden
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Yadda Bikin Girke-girke Ya Karfafa Alaka Tsakanin Musulmai Da Kiristoci A Kaduna
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

MASU ALAKA

Aisha Buhari Ta Ziyarci Atiku
Manyan Labarai

Aisha Buhari Ta Ziyarci Atiku

September 17, 2026
Haɓaka Tattalin Arzikin Zamfara: Gwamna Lawal Zai Halarci Babban Taron MDD A New York
Labarai

Haɓaka Tattalin Arzikin Zamfara: Gwamna Lawal Zai Halarci Babban Taron MDD A New York

September 16, 2026
Wani Mai Taɓin Ƙwaƙwalwa Ya Kashe Soja A Legas
Labarai

Sojoji Sun Hallaka Wani Jagoran ’Yan Ta’adda A Katsina

September 16, 2026
Next Post
Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Koli Na Farko Kan Raya Al’adu

Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Koli Na Farko Kan Raya Al'adu

LABARAI MASU NASABA

Aisha Buhari Ta Ziyarci Atiku

Aisha Buhari Ta Ziyarci Atiku

September 17, 2026
Nazarin CGTN: Dole Ne Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Samar Da Tsaro Mai Dorewa

Nazarin CGTN: Dole Ne Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Samar Da Tsaro Mai Dorewa

September 16, 2026
Haɓaka Tattalin Arzikin Zamfara: Gwamna Lawal Zai Halarci Babban Taron MDD A New York

Haɓaka Tattalin Arzikin Zamfara: Gwamna Lawal Zai Halarci Babban Taron MDD A New York

September 16, 2026
Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron Dandalin Xiangshan Da Ake Gudanarwa Kan Sha’anin Tsaro A Beijing

Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron Dandalin Xiangshan Da Ake Gudanarwa Kan Sha’anin Tsaro A Beijing

September 16, 2026
Wani Mai Taɓin Ƙwaƙwalwa Ya Kashe Soja A Legas

Sojoji Sun Hallaka Wani Jagoran ’Yan Ta’adda A Katsina

September 16, 2026
Lee Ka Chiu: Shirin Shekaru 5 Na Farko Na Raya Yankin Musamman Na Hong Kong Ya Dace Da Muradun Kasar Sin

Lee Ka Chiu: Shirin Shekaru 5 Na Farko Na Raya Yankin Musamman Na Hong Kong Ya Dace Da Muradun Kasar Sin

September 16, 2026
Gwamnatinmu Za Ta Kawar Da Talauci Da Zarar An Zabe Mu – Shettima

Gwamnonin Arewa 6 Kacal Ne Suka Goyi Bayan Tinubu A 2023 – Shettima

September 16, 2026
Hanyar Ruwa Ta pinglu Ta Karfafa Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN

Hanyar Ruwa Ta pinglu Ta Karfafa Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN

September 16, 2026
peter

Peter Obi Ya Nemi ‘Yan Nijeriya Su Sayi Hannun Jarin Matatar Mai Ta Dangote

September 16, 2026
Manufar Sin Kan Raba Fasahar AI Ga Saura: Hakika Mai Bayarwa Ba Ya Rasawa

Manufar Sin Kan Raba Fasahar AI Ga Saura: Hakika Mai Bayarwa Ba Ya Rasawa

September 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.