• Leadership Hausa
Saturday, December 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara

by Abubakar Abba
6 months ago
in Al'ajabi, Labarai
0
Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasar Sweden ta bayyana cewa, ta shirya tsaf domin daukar nauyin gasar yin jima’i a bainar jama’a wadda za a fara a ranar Alhamis. 

Gasar wadda mahukuntan suka tsara za a fara gudanarwa a gobe 8 ga watan Yunin 2003, za a shafe kwanaki shida, ana fafatawa.

  • Sabon Kamfanin Jiragen Sama Na Riyadh Zai Sayi Jiragen Sama Da 400
  • Tinubu Ya Rantsar Da Akume A Matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya

Wadanda za su shiga cikin gasar, za su fafata a gasar ta jima’i a bainar jama’a da za rinka gudanar da ita a kullum.

Alkalan da za su sanya ido gasar tare da yin la’akari da ra’ayoyin masu kallon gasar, za su tantance wanda ya zai zama zakaran gasar.

Wadanda za su fafata a gasar, za su shafe mintuna 45 zuwa awa daya suna yin lalatar, ya danganta da irin karfin kuzarin wanda zai yi jima’in.

Labarai Masu Nasaba

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

Za a gudanar da gasar ne, a matakai uku don samun maki.

Ana son masu yin gasar su samu makin da ya kai daga 5 zuwa 10, tare da samun kuri’u daga wajen ‘yan kallo da kuma hukunci da alkalan gasar su biyar da za su yanke zakaran gasar.

Daga cikin alamomin da za a yi la’akari da su a yayin aikata masha’ar don fitar da zakara sun hada da, fahimtar hakikanin yadda ake yin jima’a, juriya a lokacin da ake yin jima’in.

Shugaban gasar, Dragan Bratych ya bayyana jin dadinsa kan yadda aka amince da yin gasar, a matsayin wasa, inda ya ce, hakan zai kara karfin kiwon lafiya ga wadanda suka shiga cikin gasar.

Bratych ya yi nuni da cewa, manufar gasar shi ne, sanya babban jin dadi a tsakanin mace da namjin da za su shiga cikin gasar.

A cewarsa, gamsuwar yin jima’i a tsakanin mace da namji da za su fafata a gasar, ita ce za ta tabbatar da an samu nasara a gasar, amma idan ba samu hakan ba, ba a samu nasara a gasar ba.

Tags: Gasar Jima'iSweden
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Na Ganawa Da Dukkanin Gwamnonin Nijeriya

Next Post

Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Koli Na Farko Kan Raya Al’adu

Related

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana
Kotu Da Ɗansanda

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

3 hours ago
Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON
Labarai

Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

8 hours ago
Yadda Majalisar Dinkin Duniya Ta Kammala Shirin Yaki Da Cin Zarafin Mata A Nijeriya
Labarai

Yadda Majalisar Dinkin Duniya Ta Kammala Shirin Yaki Da Cin Zarafin Mata A Nijeriya

9 hours ago
Gwamna Uba Sani Ya Kafa Kwamitin Binciken Matsalolin Aiki Hajji
Labarai

Gwamna Uba Sani Ya Kafa Kwamitin Binciken Matsalolin Aiki Hajji

18 hours ago
Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya
Manyan Labarai

Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya

19 hours ago
Majalisa Na Fuskantar Kalubalen Amincewa Da Kasafin Naira Tiriliyan 27.5 Na 2024
Labarai

Majalisa Na Fuskantar Kalubalen Amincewa Da Kasafin Naira Tiriliyan 27.5 Na 2024

19 hours ago
Next Post
Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Koli Na Farko Kan Raya Al’adu

Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Koli Na Farko Kan Raya Al'adu

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

December 2, 2023
Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

December 2, 2023
Na Fi Jin Dadin Rubutu Da Sassafe Ko Dare – Princess Mazadu

Na Fi Jin Dadin Rubutu Da Sassafe Ko Dare – Princess Mazadu

December 2, 2023
Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

December 2, 2023
Tsaka Mai Wuyar Da Masu Gidajen Burodi Ke Ciki A Kaduna – Yarima

Tsaka Mai Wuyar Da Masu Gidajen Burodi Ke Ciki A Kaduna – Yarima

December 2, 2023
Gwamnatin Legas Za Ta Yi Amfani Da Fasaha Don Magance Matsalolin Cikin Gida

Gwamnatin Legas Za Ta Yi Amfani Da Fasaha Don Magance Matsalolin Cikin Gida

December 2, 2023
Shirin NPA Na Kula Da Tashoshin Jiragen Ruwa A Dunkule Zai Bunkasa Tattalin Arzikin Cikin Teku

Shirin NPA Na Kula Da Tashoshin Jiragen Ruwa A Dunkule Zai Bunkasa Tattalin Arzikin Cikin Teku

December 2, 2023
NASENI Ta Dukufa Kere-kere Domin Kawo Saukin Rayuwa A Nijeriya –Khalil

NASENI Ta Dukufa Kere-kere Domin Kawo Saukin Rayuwa A Nijeriya –Khalil

December 2, 2023
Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

December 2, 2023
Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

December 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.