• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ta Ina Talakawa Za Su Mori Rage Farashin Simintin BUA?

by Bello Hamza
2 years ago
in Labarai
0
BUA
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamar yadda aka sani, kamfanin siminti na BUA karkashin jagorancin Alhaji Abdussamad Rabiu ya sanar da cewa, nan gaba kadan zai rage farashin siminti a fadin kasar daga naira 5,500 a kan kowanne buhu zuwa Naira 3,000. Ya ce, sun yanke wannan shawarar ne don yin haka tamkar nuna goyon bayansu ga kudurin Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu na samar da isssun gidaje ga al’umma Nijeriya da kuma hankoron ganin an samar da ayyukan yi ga dinbin matasanmu.

Tabbas wannan shirin zai taikama wa rayuwwar talakan Nijeriya, don samar da siminti mai sauki zai zaburar da harkar kwangila na gine-gine a fadin tarayya Nijeriya abin da kuma zai kai ga daukar masu kananan sana’o’i da leburori da dama aiki.

  • An Gabatar Da Sanarwar Taron Kula Da Harkokin Masana’antu Da Kasuwanci Bisa Doka
  • Gwamna Uba Sani Ya Bayyana Sabbin Shirye-shiryen Inganta Tsaro A Jihar Kaduna

Babu shakka in har leburori da birkila, da masu walda da fulamba da sauran wadanda suke gudanar da sana’ar su da ta shafi bangaren gine-gine suka samu abin yi, al’umma da suka shafe su za su samu abinci mutane za su samu karin walwala.

Sai dai tambayar da mutane da dama suke yi, shi ne wai shin yaushe za a fara cin gajiyar wannan rage farashin? Shugaban kamfanin BUA, Alhaji Abudussamad Rabiu ya ce, wannan Shirin ya danganta ne ga shirinnsu na bude wasu sabbin kamfanoni biyu da suke sa ran za su rinka samar da tan miliyan 3 na siminti a duk mshekara wanda suke sa ran za a kamala aikin ginawa nan zuwa karshen shekara.

Sabbin kamfanonin guda biyu in har suka fara aikii za su kara yawan simintin da BUA ke samarwa zuwa tan Miliyan 17 a duk shekara wanda hakan zai mayar da kamfanin mafi girma a bangaren samar da siminti a fadin Afirka gaba daya. Shugaban kamfanin ya ce, suna sa ran cimma wanna ne saboda yadda suke samar da kayan hada simininti a cikin gida.

Labarai Masu Nasaba

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

“Kashi 80 na kayan da muke hada siminti da su muna samu ne daga cikin gida, a kan haka muke son tallafa wa gwamnati wajen tabbatar da ganin an dawo da farashin siminti zuwa farashin da ya dace da talaka.” In ji shi.

Abdussamad Rabiu ya kuma bayyana cewa, ana sa ran shugaban kasa Tinubu zai kaddamar da sabbin kamfanin nan gaba a cikin wannan shekarar ta yadda abin da muke samarwa zai kai tan miliyan 17 a duk shekara.

Masu sharhi a kan harkokin yau da kullum sun nuna jin dadinsu a kan wannan matakin suna mai cewa, yin hakan zai zaburar da tattalin arzikin kasa, musamman a bangaren gine-gine na kamfanoni da mutane daidaiku.
Wannan ragin kuma zai taimaki al’umma musamman masu gidaje da masu haya don zai kai ga rage kudin haya a nan gaba.
Kotu Da “yansanda


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BUADangote
ShareTweetSendShare
Previous Post

Matakan Fara Sana’ar Hakar Ma’adanai Bisa Doka A Nijeriya

Next Post

Ɗaliban Musawa Da Matazu Za Su Amfana Da Tallafin Karatun Naira Miliyan 32,500 A Katsina

Related

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki
Manyan Labarai

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

3 hours ago
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

4 hours ago
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

5 hours ago
Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS
Labarai

Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

8 hours ago
Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su
Manyan Labarai

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

10 hours ago
Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

11 hours ago
Next Post
Ɗaliban Musawa Da Matazu Za Su Amfana Da Tallafin Karatun Naira Miliyan 32,500 A Katsina

Ɗaliban Musawa Da Matazu Za Su Amfana Da Tallafin Karatun Naira Miliyan 32,500 A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

June 27, 2025
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

June 27, 2025
Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

June 27, 2025
Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

June 27, 2025
Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

June 27, 2025
Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

June 27, 2025
Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba

Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba

June 27, 2025
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

June 27, 2025
Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai

Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai

June 27, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.