• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tagomashin Da CBN Ya Samar Wajen Bunkasa Kanana Da Matsakaitan Sana’o’i

by Abubakar Abba
3 years ago
in Labaran Kasuwanci
0
Noma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bisa ga mayar da hankalin da Gwamnan Babban Bankin Nijeriya CBN Godwin Emefele ya yi a karkashin shugabancin bankin, ta hanyar kirkiro da tsare-tsare, musamman don ya karfafa wa masu kanana da matsakaitan sana’o’i (SMEs) a daukacin fadin kasar nan, ganin cewa fannin na (SMEs) na bayar da gagarumar gudunmawa wajen taimakawa da kara bunkasa tattalin arziki, bankin ya kirkiro da tsarin zuba kudade ga fannin kanana da matsakaitan sana’o’i.

Har ila yau, CBN a bisa duba na musamman a fannonin bayanai da sadarwa ta kimiyya (ICT), CBN ya kara bunkasa fannin don ya tafi kafada da kafa da na fadin duniya, musamman don a kara karfafa yin kere-kere da kara wa matasa kwarin gwiwar rungumar koyon sana’o’i.

  • Nasarar Tsarin CBN Na Samar Da Kudaden Habaka Tattalin Arzikin Nijeriya

Ganin cewa, Babban Bankin Nijeriya CBN na tafiya ne da zamani ya kuma yi amfani da fasahar zamani da ya kirkiro domin ganin ya habaka fannin na kanana da matsakaitan sana’oi SMEs.

Hatta a daukacin fadin duniya, kasashen da suka ci gaba irin wannan tsarin ne suka runguma domin su kara bunkasa tattalin arzikinsu.

CBN a karkashin wannan shirin samar da daukin kudade a fannin na kanana da matsakaitan sana’oi, ya yi namiji kokarin wajen samar da daukin kudade ga SMEs, musamman domin a kara bunkasa fannin don a kara habaka tattalin arzikin Nijeriya, musamman fannin aikin noma da kere-kere.

Labarai Masu Nasaba

Za Mu Tabbatar Da Samun Kyakkyawar Alaka Da Gwamnati Don Ci Gaban Kasuwar Kofar Ruwa – ‘Yanleman

Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da Kuɗin Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024

Alal misali, a bangaren fannin aikin noma, Emefele ya mayar da hankali a kanan da matsakaitan sana’oi ta hanyar shirin aikin noma na na ba da rance ‘Anchor Borrowers’ inda wannna shirin ya kutsa cikin daukacin fannonin aikin noma na kasar nan.

Har ila yau CBN ya samar da damarmaki ga wadanda za su amfana, CBN ya zuba a kai dauki kai tsaye don a karfafa kanana da matsakaitan sana’oi a cikin sauran shirye-shiye kamar na, bunkasa sana’oi (MSMEDF), wanda zai mayar da hankali wajen tallafa wa sana’oin matasa (YEDP); da habaka shirin zuba jari don yin noma samun riba (AGSMEIS); da shirin samar da kudade ga masana’antu (CIFI); da shirin samar da rance na (CIFI); a cikin shirin Gidauniyar zuba jari na don a karfafa zuba jari na matasa (NYIF).

A karkashin shirin na (NYIF), CBN ya zuba Naira biliyan 75, inda manufar ita ce don a samar da ayyukan yi a tsakanin matasa domin rage radadin talauci da samar da ayyukan da za su kara bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

Bugu da kari, a cikin shirin na (NYIF), kudaden za CBN ya aminta a zuba sun kai daga Naira 250, 000 zuwa Naira miliyan 50, 000,000 CBN zai awaitar da hakan ne a tsawon shekaru uku wanda kuma babu kudin ruwa, inda duk CBN ya yi wannan ne, don kar matasa su zama masu dogaro da kansu, ba tare da jiran aikin gwamnati ba.

A zangon farko na 2022, wadanda suka amfana a fadin kasar nan sun kai 447,671, inda aka samar kasuwancin da yawansa ya kai 58,229, da kuma sauran kasuwancin da suka kai 389,442 da annobar Korona ta shafa.

Har ila yau, a bangaren MSMEDF da CBN ya samar da kudade ga ayyuka 488 a shirin MSME da ake gudanar wa daukacin fadin kasar nan inda wadannan ayyukan suka karade ayyuka guda 12 da ake yi a jihohi da kuma a fannin masana’antu masu zaman kansu dake, da fannin aikin noma, fannin kere-kere, fannin aikin noma, samar da makamashin hasken wutar lantarki da kuma hada – Gadar kasuwanci guda 216,706 tare da samar da ayyukan yi na kai tsaye da kuma wadanda ba na kai tsaye ba a daukacin fadin kasar nan.

Hakazalika, akwai kuma ayyukan na kasauwanci 55,422 wanda aka gudanar wa a karkashin shirin bunkasa Cibiyoyin kasuwanci (EDC) wanda shi ma an samar da dauki.

Wasu alkaluman sun nuna cewa, baya ga fannin aikin noma don samun riba 28,961 da kuma sauran ayyuka da CBN ya zuba kudade a cikin su yake kuma gudanar wa a daukacin fadin kasar nan, CBN ya kuma samar da ayyukan yi na kai tsaye da kuma wadanda ba na kai tsaye ba guda 107,932.

CBN ya yi wannan ne, karkashin shirin kanana da matsakaitan sana’oi na zuba jari wato (AgSMEIS), sannan CBN ya zuba kudade a cikin ayyukan horar da matasa sana’oin guda 395.

Sana’oin da za su amfana su ne, aikin noma, masana’antu, samar da makamashin wutar lantarki, kimiyya da sauransu.

Biyo bayan raguwar da aka samu na samar wa da Gwamnatin Tarayya da kudaden shiga, Babban Bankin Nijeriya CBN ya samar da kudade a cikin tsare-tsare da ke da bukatar a zuba kudaden ba kuma tare da, an ci karo da wata tangarda ba.

Gilbert sanannen mai fashin baki ne a fannin tattalin arziki kuma mazauni a Babbn Birnin Tarayyar Abuja.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Goron Jumu’a

Next Post

Neymar Ya Kafa Tarihi A PSG

Related

Za Mu Tabbatar Da Samun Kyakkyawar Alaka Da Gwamnati Don Ci Gaban Kasuwar Kofar Ruwa – ‘Yanleman
Labaran Kasuwanci

Za Mu Tabbatar Da Samun Kyakkyawar Alaka Da Gwamnati Don Ci Gaban Kasuwar Kofar Ruwa – ‘Yanleman

5 months ago
Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da Kuɗin Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024
Labarai

Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da Kuɗin Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024

6 months ago
Kamfanin NNPCL Zai Cefanar Da Matatun Mai Na Kaduna Da Warri
Labarai

Kamfanin NNPCL Zai Cefanar Da Matatun Mai Na Kaduna Da Warri

9 months ago
Ministan Ma’adanai Ya Bukaci Masu Harkar Ma’adanai A Jihar Nasarawa Su Zauna Lafiya
Labaran Kasuwanci

Ministan Ma’adanai Ya Bukaci Masu Harkar Ma’adanai A Jihar Nasarawa Su Zauna Lafiya

9 months ago
Rikicin Dangote Da NMDPRA: Gwamnatin Tarayya Zata Yi Sasanci
Labaran Kasuwanci

Rikicin Dangote Da NMDPRA: Gwamnatin Tarayya Zata Yi Sasanci

11 months ago
Tsarin ‘Yancin Kasuwanci A Afirka: Nijeriya Za Ta Amfana Da Dala Biliyan 50 
Labaran Kasuwanci

Tsarin ‘Yancin Kasuwanci A Afirka: Nijeriya Za Ta Amfana Da Dala Biliyan 50 

11 months ago
Next Post
Neymar Ya Kafa Tarihi A PSG

Neymar Ya Kafa Tarihi A PSG

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.