• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Takarar Musulmi 2: Magoyan Bayan APC Sun Yi Zanga-zanga A Legas, Sun Bukaci A Sauya Shettima

by Abubakar Abba
7 months ago
in Siyasa
0
Takarar Musulmi 2: Magoyan Bayan APC Sun Yi Zanga-zanga A Legas, Sun Bukaci A Sauya Shettima
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daruruwan masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC a jihar Legas sun gudanar da zanga-zangar lumana a kan wasu titunan da ke a jihar, inda suka nuna bara’a a kan bin tsarin takarar Musulmai biyu da APC ta bullo da shi don tunkarar zaben shugaban kasa a 2023. 

Zanga-zangar wacce ta gudana a jiya Litinin, an yi ta ne a karkashin inuwar hadakar masu ruwa da tsaki na APC da kuma magoya bayan APC da suka fito daga Kudu maso Gabas.

  • Sin: Cinikin Kayayyakin Abinci Zai Kara Amfanawa Jama’ar Sin Da Afirka
  • Yawan Kayayyakin Masana’antu Na Kasar Sin Ya Karu Da Kaso 3.5 Cikin Watanni Bakwai Na Farko

Sun yi tattaki daga babban shagon Shoprite da ke a yankin Ikeja zuwa Majalisar Dokoki ta jihar da ke yankin Alausa, inda suke yin wake-waken tare da dauke da kwalayen da suka yi rubuce-rubucen cewa, Asiwaju ka sauya sunan Shettima a matsayin mataimakinka, ya kamata shugaba Buhari da Tinubu su sake yin tunani a kan tsarin takarar Musulmai biyu.

A jawabin da ya yi wa manema labarai a yayin zanga-zangar mai magana da yawun masu zanga-zangar, Samuel Arokoyo, ya sanar da cewa, matsalar da kawai APC za ta fuskanta a zaben 2023 shi ne yadda Tinubu ya dauko Shettima a matsayin mataimakinsa.

Arokoyo, ya nanata cewa amma inda Tinubu ya dauko dan Arewa kirista a matsayin mataimakinsa, zai iya samun kuri’un Kiritoci kashi 70 a cikin dari musamman daga jihohin Kogi, Kwara, Filato, Nasarawa, Benue, Taraba, Kaduna, Adamawa, Gombe, Borno, da Abuja

Labarai Masu Nasaba

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

PDP Na Zargin Gwamnan Zamfara Da Yunkurin Murde Sakamakon Karamar Hukumar Maradun

Wannan zanga-zangar dai ta biyo bayan makamanciyar wacce aka yi a yau wata daya sakakatariyar APC ta kasa da ke Abuja, inda masu zanga-zangar suka nuna bacin ransu kan tsarin na ‘yan takara Musulmai biyu.

Har ila yau, an kuma gudanar da makamanciyar irin wannan zanga-zangar a yayin da shugabanin APC na kasa suka kaddamar da Kashim Shettima a matsayin mataimakin Tinubu a dakin taro na Shehu Musa Yar’Adua da ke Abuja, inda masu zanga-zangar suka bukaci a sauya sunan Shettima da wani dan takara Kirista.

Tags: APCMasu Ruwa Da TsakiMatasaShettimaTinubuZaben 2023Zanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin: Cinikin Kayayyakin Abinci Zai Kara Amfanawa Jama’ar Sin Da Afirka

Next Post

Ku Tuhumi PDP Kan Yajin Aikin ASUU – Keyamo Ga ‘Yan Nijeriya

Related

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC
Siyasa

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

2 days ago
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar
Siyasa

PDP Na Zargin Gwamnan Zamfara Da Yunkurin Murde Sakamakon Karamar Hukumar Maradun

3 days ago
Da Dumi-Dumi: INEC Ta Ce Sakamakon Zaben Gwamnan Kebbi Bai Kammalu Ba
Siyasa

Da Dumi-Dumi: INEC Ta Ce Sakamakon Zaben Gwamnan Kebbi Bai Kammalu Ba

3 days ago
Dan Takarar PDP, Hon. Dauda Lawal Shi Ne A Gaba A Zaben Gwamnan Zamfara
Siyasa

Dan Takarar PDP, Hon. Dauda Lawal Shi Ne A Gaba A Zaben Gwamnan Zamfara

4 days ago
Dogara Ya Mara Wa Dan Takarar Gwamnan APC A Bauchi Baya
Siyasa

Dogara Ya Mara Wa Dan Takarar Gwamnan APC A Bauchi Baya

2 weeks ago
Rikicin PDP: Bayan Ganawar Tinubu Da Wike A Landan, Ba Shiri Atiku Ya Garzaya Birtaniya
Siyasa

Wike Ya Yi Wa Atiku Shagube Kan Zanga-Zangar Neman INEC Ta Soke Zaben Shugaban Kasa

2 weeks ago
Next Post
Ku Tuhumi PDP Kan Yajin Aikin ASUU – Keyamo Ga ‘Yan Nijeriya

Ku Tuhumi PDP Kan Yajin Aikin ASUU - Keyamo Ga 'Yan Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

March 23, 2023
FEC Ta Amince Da Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Wajen Gina Barikin Jami’an NDLEA

FEC Ta Amince Da Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Wajen Gina Barikin Jami’an NDLEA

March 23, 2023
Mata Magoya Bayan PDP Na Zanga-Zangar Watsi Da Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna

Mata Magoya Bayan PDP Na Zanga-Zangar Watsi Da Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna

March 23, 2023
DSS Ce Abokiyar Hamayyar Mu A Jihar Kano Ba APC Ba – NNPP

NNPP Ta Zargi Gwamnatin Ganduje Da Kai Hare-Hare Kan Mazauna Kano

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.