• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tanadin Da Maigida Ya Dace Ya Yi Lokacin Sanyi (2)

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Rahotonni, Manyan Labarai
0
Tanadin Da Maigida Ya Dace Ya Yi Lokacin Sanyi (2)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamar yadda na yi bayani a makon daya gabata cewa lokacin Sanyi wasu mutane suna mayar da kansu,ko gaba daya ma su kasance kazamai.

Domin kuwa da zarar an kaurace ma yin wanka shikenan wasu cututtuka kamar su Kazuwa sun samu damar shiga cikin jiki ke nan.Shi yasa Maigida abinda aka fi so daga gare shi shine ya dauki kwararan matakai, da za su taimaka ma shi kasancewa cikin halin lafiya lokacin Hunturu.

  • Kulawa Da Yara A Lokacin Hunturu
  • Za A Haramta Amfani Da Sinadarin Da Ke Sa Dariya Da Nishadi

A tuna ita Kazuwa idan ta riga ta shiga cikin iyali ta kuma yi dace kazanta tana nan renonta ma ake yi, maimakon yaki da ita.Shike nan sai abinda hali yayi kuma

Sanin kowa ne akwai cututtukan da su kan yi tasiri lokacin Sanyi ko Hunturu kamar su Asma,Mura, Mashako,da dai sauransu. Duk idan su matakan da suka dace a dauka aka kasa daukarsu ko shakka,babu da akwai yiyuwar kamuwa da daya daga cikin cututtukan shi yasa ake cewa idan kunne ya ji gangar jiki ta tsira.

A kuma tuna son zuciya daga karshe shine ke zama bacinta domin kuwa da farko za aji dadi na wani lokaci da ba dadewa za ayi ba,saboda an ba ita zuciyar abinda take so,amma daga baya kuma idan ta fara biyan adashi sai fa an an karba ko ba a so kwasa ba,ba makawa sai an shiga matsala.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Bugu da kari lokacin Sanyi akwai wani abin da yak an damu wadansu mutane da ake kira da suna Faso,inda kasan kafa zai yi Faso inda zai tsage wani lokaci ma har jini ya kan yi.Wannan babbar matsala ce da take daukar mataki ba na bata lokaci ba,saboda wasu cuta ce dasai lokacin Sanyi take tashi.Wasu tsananin rashin kulawa da jikinsu ne yake sa hakan.

Maigida ya dace ya dauki matakan da suka kamata wajen samar da kayan da suka dace musamman yara, su rika sawa lokacin Hunturun kai har ma da manya.Takalma wadanda ake kira kafa ciki suna maganin shigar Sanyi ta kafa akwai bukatar tanadar su, da duk wadansu matakan da za su hana galabaita a lokacin da Hunturu yake gaiyarsa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HunturuKazamaiKulaMaigidaSanyiTsaftaTsaftar Muhalli
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kulawa Da Yara A Lokacin Hunturu

Next Post

Tinubu Ya Amince Da Sa’adu Gulma A Matsayin Shugaban ‘Yan Arewa Na APC A Legas

Related

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis
Manyan Labarai

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

4 hours ago
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

5 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

8 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

17 hours ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

22 hours ago
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da É—umi-É—uminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

1 day ago
Next Post
Tinubu Ya Amince Da Sa’adu Gulma A Matsayin Shugaban ‘Yan Arewa Na APC A Legas

Tinubu Ya Amince Da Sa'adu Gulma A Matsayin Shugaban 'Yan Arewa Na APC A Legas

LABARAI MASU NASABA

An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

September 18, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

September 18, 2025
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

September 18, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

September 18, 2025
’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

September 18, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

September 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

September 17, 2025
Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.