• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tanadin Da Maigida Ya Dace Ya Yi Lokacin Sanyi (2)

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Rahotonni, Manyan Labarai
0
Tanadin Da Maigida Ya Dace Ya Yi Lokacin Sanyi (2)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamar yadda na yi bayani a makon daya gabata cewa lokacin Sanyi wasu mutane suna mayar da kansu,ko gaba daya ma su kasance kazamai.

Domin kuwa da zarar an kaurace ma yin wanka shikenan wasu cututtuka kamar su Kazuwa sun samu damar shiga cikin jiki ke nan.Shi yasa Maigida abinda aka fi so daga gare shi shine ya dauki kwararan matakai, da za su taimaka ma shi kasancewa cikin halin lafiya lokacin Hunturu.

  • Kulawa Da Yara A Lokacin Hunturu
  • Za A Haramta Amfani Da Sinadarin Da Ke Sa Dariya Da Nishadi

A tuna ita Kazuwa idan ta riga ta shiga cikin iyali ta kuma yi dace kazanta tana nan renonta ma ake yi, maimakon yaki da ita.Shike nan sai abinda hali yayi kuma

Sanin kowa ne akwai cututtukan da su kan yi tasiri lokacin Sanyi ko Hunturu kamar su Asma,Mura, Mashako,da dai sauransu. Duk idan su matakan da suka dace a dauka aka kasa daukarsu ko shakka,babu da akwai yiyuwar kamuwa da daya daga cikin cututtukan shi yasa ake cewa idan kunne ya ji gangar jiki ta tsira.

A kuma tuna son zuciya daga karshe shine ke zama bacinta domin kuwa da farko za aji dadi na wani lokaci da ba dadewa za ayi ba,saboda an ba ita zuciyar abinda take so,amma daga baya kuma idan ta fara biyan adashi sai fa an an karba ko ba a so kwasa ba,ba makawa sai an shiga matsala.

Labarai Masu Nasaba

Shugabannin Jam’iyyar ADC Na Jihohi 36 Da Abuja Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga David Mark

Matatun Man Fetur Na Nijeriya Ba Za Su Ci Gaba Da Aiki Yadda Ya Kamata Ba – Dangote

Bugu da kari lokacin Sanyi akwai wani abin da yak an damu wadansu mutane da ake kira da suna Faso,inda kasan kafa zai yi Faso inda zai tsage wani lokaci ma har jini ya kan yi.Wannan babbar matsala ce da take daukar mataki ba na bata lokaci ba,saboda wasu cuta ce dasai lokacin Sanyi take tashi.Wasu tsananin rashin kulawa da jikinsu ne yake sa hakan.

Maigida ya dace ya dauki matakan da suka kamata wajen samar da kayan da suka dace musamman yara, su rika sawa lokacin Hunturun kai har ma da manya.Takalma wadanda ake kira kafa ciki suna maganin shigar Sanyi ta kafa akwai bukatar tanadar su, da duk wadansu matakan da za su hana galabaita a lokacin da Hunturu yake gaiyarsa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HunturuKazamaiKulaMaigidaSanyiTsaftaTsaftar Muhalli
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kulawa Da Yara A Lokacin Hunturu

Next Post

Tinubu Ya Amince Da Sa’adu Gulma A Matsayin Shugaban ‘Yan Arewa Na APC A Legas

Related

Shafin Yanar Gizo Na ADC Ya Tsaya Cak Saboda ÆŠumbin Magoya Baya Masu Son Yin Rijista
Manyan Labarai

Shugabannin Jam’iyyar ADC Na Jihohi 36 Da Abuja Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga David Mark

51 minutes ago
Matatun Man Fetur Na Nijeriya Ba Za Su Ci Gaba Da Aiki Yadda Ya Kamata Ba – Dangote
Manyan Labarai

Matatun Man Fetur Na Nijeriya Ba Za Su Ci Gaba Da Aiki Yadda Ya Kamata Ba – Dangote

2 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa ‘Yansanda Hari Tare Da Kashe Wani Mutum Da Raunata Wani A Nasarawa

3 hours ago
An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa
Manyan Labarai

An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

3 hours ago
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa
Manyan Labarai

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

7 hours ago
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…
Manyan Labarai

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

8 hours ago
Next Post
Tinubu Ya Amince Da Sa’adu Gulma A Matsayin Shugaban ‘Yan Arewa Na APC A Legas

Tinubu Ya Amince Da Sa'adu Gulma A Matsayin Shugaban 'Yan Arewa Na APC A Legas

LABARAI MASU NASABA

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

July 11, 2025
Jihohi 10 Sun Kinkimo Bashin Naira Biliyan 417 Duk Da Karin Samun Kudaden Shiga

Jihohi 10 Sun Kinkimo Bashin Naira Biliyan 417 Duk Da Karin Samun Kudaden Shiga

July 11, 2025
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Shirin Ciyar Da Ɗalibai A Makarantun Zamfara

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Shirin Ciyar Da Ɗalibai A Makarantun Zamfara

July 11, 2025
Shafin Yanar Gizo Na ADC Ya Tsaya Cak Saboda ÆŠumbin Magoya Baya Masu Son Yin Rijista

Shugabannin Jam’iyyar ADC Na Jihohi 36 Da Abuja Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga David Mark

July 11, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Raba Buhunan Taki 59,205 Ga Manoman Jihar

Gwamnan Zamfara Ya Raba Buhunan Taki 59,205 Ga Manoman Jihar

July 11, 2025
Matatun Man Fetur Na Nijeriya Ba Za Su Ci Gaba Da Aiki Yadda Ya Kamata Ba – Dangote

Matatun Man Fetur Na Nijeriya Ba Za Su Ci Gaba Da Aiki Yadda Ya Kamata Ba – Dangote

July 11, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa ‘Yansanda Hari Tare Da Kashe Wani Mutum Da Raunata Wani A Nasarawa

July 11, 2025
Goron Sallah

GORON JUMA’A

July 11, 2025
An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

July 11, 2025
Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 

Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.