• English
  • Business News
Sunday, July 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tanadin Da Maigida Ya Dace Ya Yi Lokacin Sanyi (2)

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Rahotonni, Manyan Labarai
0
Tanadin Da Maigida Ya Dace Ya Yi Lokacin Sanyi (2)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamar yadda na yi bayani a makon daya gabata cewa lokacin Sanyi wasu mutane suna mayar da kansu,ko gaba daya ma su kasance kazamai.

Domin kuwa da zarar an kaurace ma yin wanka shikenan wasu cututtuka kamar su Kazuwa sun samu damar shiga cikin jiki ke nan.Shi yasa Maigida abinda aka fi so daga gare shi shine ya dauki kwararan matakai, da za su taimaka ma shi kasancewa cikin halin lafiya lokacin Hunturu.

  • Kulawa Da Yara A Lokacin Hunturu
  • Za A Haramta Amfani Da Sinadarin Da Ke Sa Dariya Da Nishadi

A tuna ita Kazuwa idan ta riga ta shiga cikin iyali ta kuma yi dace kazanta tana nan renonta ma ake yi, maimakon yaki da ita.Shike nan sai abinda hali yayi kuma

Sanin kowa ne akwai cututtukan da su kan yi tasiri lokacin Sanyi ko Hunturu kamar su Asma,Mura, Mashako,da dai sauransu. Duk idan su matakan da suka dace a dauka aka kasa daukarsu ko shakka,babu da akwai yiyuwar kamuwa da daya daga cikin cututtukan shi yasa ake cewa idan kunne ya ji gangar jiki ta tsira.

A kuma tuna son zuciya daga karshe shine ke zama bacinta domin kuwa da farko za aji dadi na wani lokaci da ba dadewa za ayi ba,saboda an ba ita zuciyar abinda take so,amma daga baya kuma idan ta fara biyan adashi sai fa an an karba ko ba a so kwasa ba,ba makawa sai an shiga matsala.

Labarai Masu Nasaba

2027: Shugabannin Hamayya Sun Bazama Neman Goyon Baya A Yankunansu

Shettima Ya Ziyarci Buhari A Landan Cikin Sirri Don Duba Lafiyarsa

Bugu da kari lokacin Sanyi akwai wani abin da yak an damu wadansu mutane da ake kira da suna Faso,inda kasan kafa zai yi Faso inda zai tsage wani lokaci ma har jini ya kan yi.Wannan babbar matsala ce da take daukar mataki ba na bata lokaci ba,saboda wasu cuta ce dasai lokacin Sanyi take tashi.Wasu tsananin rashin kulawa da jikinsu ne yake sa hakan.

Maigida ya dace ya dauki matakan da suka kamata wajen samar da kayan da suka dace musamman yara, su rika sawa lokacin Hunturun kai har ma da manya.Takalma wadanda ake kira kafa ciki suna maganin shigar Sanyi ta kafa akwai bukatar tanadar su, da duk wadansu matakan da za su hana galabaita a lokacin da Hunturu yake gaiyarsa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HunturuKazamaiKulaMaigidaSanyiTsaftaTsaftar Muhalli
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kulawa Da Yara A Lokacin Hunturu

Next Post

Tinubu Ya Amince Da Sa’adu Gulma A Matsayin Shugaban ‘Yan Arewa Na APC A Legas

Related

2027: Shugabannin Hamayya Sun Bazama Neman Goyon Baya A Yankunansu
Manyan Labarai

2027: Shugabannin Hamayya Sun Bazama Neman Goyon Baya A Yankunansu

18 hours ago
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna
Labarai

Shettima Ya Ziyarci Buhari A Landan Cikin Sirri Don Duba Lafiyarsa

18 hours ago
Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa
Kotu Da ÆŠansanda

Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa

21 hours ago
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha
Manyan Labarai

Lauyoyin Natasha Sun Buƙaci Ta Koma Majalisa Ranar Talata Bayan Miƙa Takardun Hukuncin Kotu

21 hours ago
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a
Rahotonni

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

1 day ago
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Mutum 2 Da AK-47 A Taraba

2 days ago
Next Post
Tinubu Ya Amince Da Sa’adu Gulma A Matsayin Shugaban ‘Yan Arewa Na APC A Legas

Tinubu Ya Amince Da Sa'adu Gulma A Matsayin Shugaban 'Yan Arewa Na APC A Legas

LABARAI MASU NASABA

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

July 12, 2025
Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

July 12, 2025
Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

July 12, 2025
Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

July 12, 2025
Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

July 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

July 12, 2025
Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

July 12, 2025
Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

July 12, 2025
Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista

Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista

July 12, 2025
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

July 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.