ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kulawa Da Yara A Lokacin Hunturu

by Sister Iyami Jalo
4 years ago
Yara

Assalamu alaikum iyaye barkanmu da warhaka, sannunmu da arzikin sake haduwa a cikin wannan fili namu mai farin jini da albarka raino da tarbiyya.

A wannan lokaci da muka fara shiga cikin yanayi na iskar sanyi da hunturu yana da kyau iyaye mu kula da yaranmu kwarai wurin tabbatar da basu samu matsalar kamuwa da sanyi ba.

  • 2023: Gudummawar Da Ya kamata Jami’an Tsaro Su Bayar
  • Da Dumi-Duminsa: Buhari Ya Tsige Fadah A Matsayin Darakta Janar Na NYSC

A wannan lokaci yara suna bukatar dumi, wanda hakan ba zai samu ba har sai an tanadar musu da kayan sanyi, hula, safa, da kuma yin amfani da dogayen wando.

ADVERTISEMENT

Mu sa ido da hanasu yin wasan kasa don gujewa kamuwa da mura, haka kuma wasan kasa na bata kaya da saurin haifar da datti a tufafi.

Ban da yi musu wanka da dare ko da Sanyin safiya, gudun haifar musu da matsala. In za a yi musu wanka da safe a tabbatar ruwan ba da zafi a kuma yi musu a bandaki me rufi, son samu a yi musu wanka da rana misali da azahar, a hakura da yi musu ba na dare domin a lokacin akwai iska me sanyi da ke kadawa.

LABARAI MASU NASABA

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Haka mu guji barinsu fita da dare ko da Sanyin safiya, son samu duk aikar da za a yi musu a yi shi  da yamma kafin magriba in har kuma ya kama dole sai sun fita to a tabbatar da kayan sanyi a jikinsu.

Allah ya bamu Ikon yi, ya sa mu gyara.

Yara
Sister Iyami Jalo
+ postsBio
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Hanyoyin Mallakar Zuciyar Iyali Cikin Sauki Ga Magidanta
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Rashin Dacewar Koya Wa ‘Ya’ya Taya Uwa Kishi
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Yadda Za Mu Kula Da Yara Lokacin Sanyi
  • Sister Iyami Jalo
    https://hausa.leadership.ng/author/sister-iyami-jalo/
    Annobar Tura Yara Mata Aikatau!

MASU ALAKA

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara
Rahotonni

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya
Rahotonni

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Rahotonni

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

July 11, 2026
Next Post
Tanadin Da Maigida Ya Dace Ya Yi Lokacin Sanyi (2)

Tanadin Da Maigida Ya Dace Ya Yi Lokacin Sanyi (2)

LABARAI MASU NASABA

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.