• English
  • Business News
Monday, August 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Jarumin Indiya Marigayi Amjad Khan

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Labarai
0
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Shi dai sunansa na gaskiya Amjad Zakaria Khan ana yi masa lakabi da (Gabbar Singh) ya sami wannan sunan ne acikin film din (Sholay) 1975. kamar yanda kuka sani Amjad Khan ya yi fice ne a bangaren fitowa a matsayin mara tausayi da imani kamar yadda muka gani a film dinsa na Sholay, baya da haka Amjad Khan ba a iya jarumi bane a masana’antar ta Bollywood ya kasance me ba da umarni ne a kan fina-finan indiya masana kimiyyar sanin dan’Adam sun tabbatar da kalar idon Amjad inda suka ce ya kasance ruwan kasa ne me duhu. Haka zalika kalar idonsa baki ne.

Amjad Khan An haife shi ne a ranar sha-biyu 12 gawatan (Nobember) a cikin shekarar (1940), cikin garin da aka haife shi shi ne Feshawar, British India wanda a yanzu yana Fakistan).

  • Shugabar Kasar Honduras Ta Fara Ziyara a Kasar Sin
  • Hukumar GEIDCO Ta Zayyana Ayyuka Da Za A Samar A Afirka

Bisa binciken da muka yi mun gano cewa Amjad Khan ya mutu ne a ranar sha-bakwai 27 gawatan (july) na shekarar 1992, ya mutune a cikin garin Mumbai indiya.

Daga lokacin da aka haife shi 1940 duwa shekarar da ya mutu 1992 jimillar jadawalan shekarunsa sun kama shekararsa (51). Kafin jarumin ya mutu yana zaune ne a garinsa na haihuwa wato Mumbai indiya,

Mun yi duba na tsanaki tare da nazari wajen bincikar abin da ya haddasa mutuwarsa, yandu mun samu gamsassiyar hujja kan abin da ya yi silar raba shi da duniya.

Wani gidan jarida me zaman kansa a kasar indiya ya tabbatarwa da duniya cewa, ciwon zuciya shi ne ya yi sanadiyyar mutuwarsa bayan hatsarin mota da ya yi kamar yadda wannan kafa ta wallafa labari akan hakan.

Baya da haka Amjad Khan ya yi wata makaranta me suna school st. andrew’s high school, bandra, bombay.wacce take garin Mumbai….ya dora da karatunsa a cikin wata kwaleji wacce ake wa lakabi da R.D. National College, Mumbai.A yandu haka yana da shedar takardar kammala karatunsa afannin (Fhilosofhy)

Jarumi Amjad Khan tun yana yaro ya fara fitowa a film ya fito ne a cikin wani film mai suna Nazneen an yi shi ne a (1951).

Fim din da aka fara ganinsa a matsayin jarumi wanda yake jagorantar fim shi ne Hindustan Ki Kasam wanda a kai a (1973), Hakazalika ya fara fitowa ne a mataimakin mai ba da umarni a wani film me suna Lobe and God da aka yi shi a 1963 kuma aka sake shi a shekarar 1986), baya da haka ya fara ba da umarni ne tun a 1983 acikin wani fim wanda ake masa lakabi da Chor Police. Jarumi Amjad Khan akwai wani karin magana da ya fiye yi a cikin finafinansa irinsu

kitne aadmi ?Ab tera kya hoga kalia,Holi kab hai, kab hai holijo dar gaya, samjo mar gaya yeh haath hum ko de de, thakur.

Wadannan su ne irin karin maganar da ya fiya yi a cikin fina-finansa wanda suka gabata a baya, an samu rahoto daga wata majiya akan sunayen danginsa to da farko sunan mahaifinsa Jayant Aka Zakaria Khan wanda shima ya kasance fasihin jarumi ne a masana’antar ta Bollywood, baya ga haka, sannan yana da ‘yan uwa maza daga ciki akwai Imtiaz Khan da Inayat Khan.

addinin Musulunci shi ne addinin da jarumin ya yi imani da shi, bisa binciken da kimiyyar tamu ta yi mun gano cewa jarumi Amjad Khan akwai abubuwanda suke burge shi a rayuwarsa kafin ya mutu ya bayyanawa manema labarai cewa daga cikin abubuwanda suka fi burge shi a rayuwarsa da farko akwai tukin mota.da sauraron wakokin gargajiyar su.

Sannan ya kara da cewa mawakin da ya fi burge shi shi ne shahararrun  mawaka @n nan wadanda sukai fice wajen sarrafa sautin waka dama wakar kanta wato r. d. Burman & kishior kumar.

A bangaren jarumai kuwa jaruman da suka fi burge shi da shiga cikin zuciarsa su ne manyan mashahuran jaruman nan wato Amitabh Bachchan da Amrish furi, a jarumai mata ma ya bayyanwa duniya cewa jarumar da ta fi burge shi ita ce.. Madhubala.

Amjad Khan ya yi aure ne tun a ranar 17 ga watan (Yuli) a cikin shekarar 1972, sunan matar da ya aura Shehla Khan, hakazalika Allah ya azurta su da yaya guda 3 biyu daga ciki maza ne sai mace guda daya, sunansu.. Shadaab Khan, Seemab Khan da Ahlam khan.

Amjad Khan ya samu nasarori na zamowa zakaran gwajin dafi duk da cewa bai dade yana fim ba Allah ya karbi rayuwarsa daga cikin nasarorin kambunan kyautittikan da ya samu akawai.

kyautar filmfare (1986) kyautar jarumin da ya fi kowa ban dariya

Sai kuma lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1982)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1982)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1980)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1985)

Ya sake lashe kyautar Yaarana a (1981) da kuma (1979).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Amjad KhanFimIndiyaJarumi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugabar Honduras: Dangantaka Tsakanin Kasarta Da Sin Tana Kawo Damar Ci Gaba

Next Post

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

Related

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato
Labarai

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

2 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

6 hours ago
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe
Ra'ayi Riga

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

6 hours ago
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano
Manyan Labarai

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

6 hours ago
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara
Labarai

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

8 hours ago
Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa
Labarai

Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

9 hours ago
Next Post
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

LABARAI MASU NASABA

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

August 4, 2025
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

August 4, 2025
Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

August 4, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

August 4, 2025
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

August 4, 2025
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

August 4, 2025
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.