ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Jarumin Indiya Marigayi Amjad Khan

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Shi dai sunansa na gaskiya Amjad Zakaria Khan ana yi masa lakabi da (Gabbar Singh) ya sami wannan sunan ne acikin film din (Sholay) 1975. kamar yanda kuka sani Amjad Khan ya yi fice ne a bangaren fitowa a matsayin mara tausayi da imani kamar yadda muka gani a film dinsa na Sholay, baya da haka Amjad Khan ba a iya jarumi bane a masana’antar ta Bollywood ya kasance me ba da umarni ne a kan fina-finan indiya masana kimiyyar sanin dan’Adam sun tabbatar da kalar idon Amjad inda suka ce ya kasance ruwan kasa ne me duhu. Haka zalika kalar idonsa baki ne.

Amjad Khan An haife shi ne a ranar sha-biyu 12 gawatan (Nobember) a cikin shekarar (1940), cikin garin da aka haife shi shi ne Feshawar, British India wanda a yanzu yana Fakistan).

  • Shugabar Kasar Honduras Ta Fara Ziyara a Kasar Sin
  • Hukumar GEIDCO Ta Zayyana Ayyuka Da Za A Samar A Afirka

Bisa binciken da muka yi mun gano cewa Amjad Khan ya mutu ne a ranar sha-bakwai 27 gawatan (july) na shekarar 1992, ya mutune a cikin garin Mumbai indiya.

Daga lokacin da aka haife shi 1940 duwa shekarar da ya mutu 1992 jimillar jadawalan shekarunsa sun kama shekararsa (51). Kafin jarumin ya mutu yana zaune ne a garinsa na haihuwa wato Mumbai indiya,

Mun yi duba na tsanaki tare da nazari wajen bincikar abin da ya haddasa mutuwarsa, yandu mun samu gamsassiyar hujja kan abin da ya yi silar raba shi da duniya.

Wani gidan jarida me zaman kansa a kasar indiya ya tabbatarwa da duniya cewa, ciwon zuciya shi ne ya yi sanadiyyar mutuwarsa bayan hatsarin mota da ya yi kamar yadda wannan kafa ta wallafa labari akan hakan.

Baya da haka Amjad Khan ya yi wata makaranta me suna school st. andrew’s high school, bandra, bombay.wacce take garin Mumbai….ya dora da karatunsa a cikin wata kwaleji wacce ake wa lakabi da R.D. National College, Mumbai.A yandu haka yana da shedar takardar kammala karatunsa afannin (Fhilosofhy)

Jarumi Amjad Khan tun yana yaro ya fara fitowa a film ya fito ne a cikin wani film mai suna Nazneen an yi shi ne a (1951).

Fim din da aka fara ganinsa a matsayin jarumi wanda yake jagorantar fim shi ne Hindustan Ki Kasam wanda a kai a (1973), Hakazalika ya fara fitowa ne a mataimakin mai ba da umarni a wani film me suna Lobe and God da aka yi shi a 1963 kuma aka sake shi a shekarar 1986), baya da haka ya fara ba da umarni ne tun a 1983 acikin wani fim wanda ake masa lakabi da Chor Police. Jarumi Amjad Khan akwai wani karin magana da ya fiye yi a cikin finafinansa irinsu

kitne aadmi ?Ab tera kya hoga kalia,Holi kab hai, kab hai holijo dar gaya, samjo mar gaya yeh haath hum ko de de, thakur.

Wadannan su ne irin karin maganar da ya fiya yi a cikin fina-finansa wanda suka gabata a baya, an samu rahoto daga wata majiya akan sunayen danginsa to da farko sunan mahaifinsa Jayant Aka Zakaria Khan wanda shima ya kasance fasihin jarumi ne a masana’antar ta Bollywood, baya ga haka, sannan yana da ‘yan uwa maza daga ciki akwai Imtiaz Khan da Inayat Khan.

addinin Musulunci shi ne addinin da jarumin ya yi imani da shi, bisa binciken da kimiyyar tamu ta yi mun gano cewa jarumi Amjad Khan akwai abubuwanda suke burge shi a rayuwarsa kafin ya mutu ya bayyanawa manema labarai cewa daga cikin abubuwanda suka fi burge shi a rayuwarsa da farko akwai tukin mota.da sauraron wakokin gargajiyar su.

Sannan ya kara da cewa mawakin da ya fi burge shi shi ne shahararrun  mawaka @n nan wadanda sukai fice wajen sarrafa sautin waka dama wakar kanta wato r. d. Burman & kishior kumar.

A bangaren jarumai kuwa jaruman da suka fi burge shi da shiga cikin zuciarsa su ne manyan mashahuran jaruman nan wato Amitabh Bachchan da Amrish furi, a jarumai mata ma ya bayyanwa duniya cewa jarumar da ta fi burge shi ita ce.. Madhubala.

Amjad Khan ya yi aure ne tun a ranar 17 ga watan (Yuli) a cikin shekarar 1972, sunan matar da ya aura Shehla Khan, hakazalika Allah ya azurta su da yaya guda 3 biyu daga ciki maza ne sai mace guda daya, sunansu.. Shadaab Khan, Seemab Khan da Ahlam khan.

Amjad Khan ya samu nasarori na zamowa zakaran gwajin dafi duk da cewa bai dade yana fim ba Allah ya karbi rayuwarsa daga cikin nasarorin kambunan kyautittikan da ya samu akawai.

kyautar filmfare (1986) kyautar jarumin da ya fi kowa ban dariya

Sai kuma lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1982)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1982)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1980)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1985)

Ya sake lashe kyautar Yaarana a (1981) da kuma (1979).

Indiya
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.