ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Jarumin Indiya Marigayi Amjad Khan

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Shi dai sunansa na gaskiya Amjad Zakaria Khan ana yi masa lakabi da (Gabbar Singh) ya sami wannan sunan ne acikin film din (Sholay) 1975. kamar yanda kuka sani Amjad Khan ya yi fice ne a bangaren fitowa a matsayin mara tausayi da imani kamar yadda muka gani a film dinsa na Sholay, baya da haka Amjad Khan ba a iya jarumi bane a masana’antar ta Bollywood ya kasance me ba da umarni ne a kan fina-finan indiya masana kimiyyar sanin dan’Adam sun tabbatar da kalar idon Amjad inda suka ce ya kasance ruwan kasa ne me duhu. Haka zalika kalar idonsa baki ne.

Amjad Khan An haife shi ne a ranar sha-biyu 12 gawatan (Nobember) a cikin shekarar (1940), cikin garin da aka haife shi shi ne Feshawar, British India wanda a yanzu yana Fakistan).

  • Shugabar Kasar Honduras Ta Fara Ziyara a Kasar Sin
  • Hukumar GEIDCO Ta Zayyana Ayyuka Da Za A Samar A Afirka

Bisa binciken da muka yi mun gano cewa Amjad Khan ya mutu ne a ranar sha-bakwai 27 gawatan (july) na shekarar 1992, ya mutune a cikin garin Mumbai indiya.

Daga lokacin da aka haife shi 1940 duwa shekarar da ya mutu 1992 jimillar jadawalan shekarunsa sun kama shekararsa (51). Kafin jarumin ya mutu yana zaune ne a garinsa na haihuwa wato Mumbai indiya,

Mun yi duba na tsanaki tare da nazari wajen bincikar abin da ya haddasa mutuwarsa, yandu mun samu gamsassiyar hujja kan abin da ya yi silar raba shi da duniya.

Wani gidan jarida me zaman kansa a kasar indiya ya tabbatarwa da duniya cewa, ciwon zuciya shi ne ya yi sanadiyyar mutuwarsa bayan hatsarin mota da ya yi kamar yadda wannan kafa ta wallafa labari akan hakan.

Baya da haka Amjad Khan ya yi wata makaranta me suna school st. andrew’s high school, bandra, bombay.wacce take garin Mumbai….ya dora da karatunsa a cikin wata kwaleji wacce ake wa lakabi da R.D. National College, Mumbai.A yandu haka yana da shedar takardar kammala karatunsa afannin (Fhilosofhy)

Jarumi Amjad Khan tun yana yaro ya fara fitowa a film ya fito ne a cikin wani film mai suna Nazneen an yi shi ne a (1951).

Fim din da aka fara ganinsa a matsayin jarumi wanda yake jagorantar fim shi ne Hindustan Ki Kasam wanda a kai a (1973), Hakazalika ya fara fitowa ne a mataimakin mai ba da umarni a wani film me suna Lobe and God da aka yi shi a 1963 kuma aka sake shi a shekarar 1986), baya da haka ya fara ba da umarni ne tun a 1983 acikin wani fim wanda ake masa lakabi da Chor Police. Jarumi Amjad Khan akwai wani karin magana da ya fiye yi a cikin finafinansa irinsu

kitne aadmi ?Ab tera kya hoga kalia,Holi kab hai, kab hai holijo dar gaya, samjo mar gaya yeh haath hum ko de de, thakur.

Wadannan su ne irin karin maganar da ya fiya yi a cikin fina-finansa wanda suka gabata a baya, an samu rahoto daga wata majiya akan sunayen danginsa to da farko sunan mahaifinsa Jayant Aka Zakaria Khan wanda shima ya kasance fasihin jarumi ne a masana’antar ta Bollywood, baya ga haka, sannan yana da ‘yan uwa maza daga ciki akwai Imtiaz Khan da Inayat Khan.

addinin Musulunci shi ne addinin da jarumin ya yi imani da shi, bisa binciken da kimiyyar tamu ta yi mun gano cewa jarumi Amjad Khan akwai abubuwanda suke burge shi a rayuwarsa kafin ya mutu ya bayyanawa manema labarai cewa daga cikin abubuwanda suka fi burge shi a rayuwarsa da farko akwai tukin mota.da sauraron wakokin gargajiyar su.

Sannan ya kara da cewa mawakin da ya fi burge shi shi ne shahararrun  mawaka @n nan wadanda sukai fice wajen sarrafa sautin waka dama wakar kanta wato r. d. Burman & kishior kumar.

A bangaren jarumai kuwa jaruman da suka fi burge shi da shiga cikin zuciarsa su ne manyan mashahuran jaruman nan wato Amitabh Bachchan da Amrish furi, a jarumai mata ma ya bayyanwa duniya cewa jarumar da ta fi burge shi ita ce.. Madhubala.

Amjad Khan ya yi aure ne tun a ranar 17 ga watan (Yuli) a cikin shekarar 1972, sunan matar da ya aura Shehla Khan, hakazalika Allah ya azurta su da yaya guda 3 biyu daga ciki maza ne sai mace guda daya, sunansu.. Shadaab Khan, Seemab Khan da Ahlam khan.

Amjad Khan ya samu nasarori na zamowa zakaran gwajin dafi duk da cewa bai dade yana fim ba Allah ya karbi rayuwarsa daga cikin nasarorin kambunan kyautittikan da ya samu akawai.

kyautar filmfare (1986) kyautar jarumin da ya fi kowa ban dariya

Sai kuma lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1982)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1982)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1980)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1985)

Ya sake lashe kyautar Yaarana a (1981) da kuma (1979).

Indiya
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijar Ta Rattaba Hannu A Kan Dokar Haramta Auren Jinsi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Za Mu Iya Sayar Da Manmu Ba Tare Da Wata Matsala Ba -Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijeriya Ta Karbi Ƴan Nijeriya 268 Da Suka Tsero Daga Afirka Ta Kudu
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Next Post
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.