ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Jarumin Indiya Marigayi Amjad Khan

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago

LABARAI MASU NASABA

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

Shi dai sunansa na gaskiya Amjad Zakaria Khan ana yi masa lakabi da (Gabbar Singh) ya sami wannan sunan ne acikin film din (Sholay) 1975. kamar yanda kuka sani Amjad Khan ya yi fice ne a bangaren fitowa a matsayin mara tausayi da imani kamar yadda muka gani a film dinsa na Sholay, baya da haka Amjad Khan ba a iya jarumi bane a masana’antar ta Bollywood ya kasance me ba da umarni ne a kan fina-finan indiya masana kimiyyar sanin dan’Adam sun tabbatar da kalar idon Amjad inda suka ce ya kasance ruwan kasa ne me duhu. Haka zalika kalar idonsa baki ne.

Amjad Khan An haife shi ne a ranar sha-biyu 12 gawatan (Nobember) a cikin shekarar (1940), cikin garin da aka haife shi shi ne Feshawar, British India wanda a yanzu yana Fakistan).

  • Shugabar Kasar Honduras Ta Fara Ziyara a Kasar Sin
  • Hukumar GEIDCO Ta Zayyana Ayyuka Da Za A Samar A Afirka

Bisa binciken da muka yi mun gano cewa Amjad Khan ya mutu ne a ranar sha-bakwai 27 gawatan (july) na shekarar 1992, ya mutune a cikin garin Mumbai indiya.

Daga lokacin da aka haife shi 1940 duwa shekarar da ya mutu 1992 jimillar jadawalan shekarunsa sun kama shekararsa (51). Kafin jarumin ya mutu yana zaune ne a garinsa na haihuwa wato Mumbai indiya,

Mun yi duba na tsanaki tare da nazari wajen bincikar abin da ya haddasa mutuwarsa, yandu mun samu gamsassiyar hujja kan abin da ya yi silar raba shi da duniya.

Wani gidan jarida me zaman kansa a kasar indiya ya tabbatarwa da duniya cewa, ciwon zuciya shi ne ya yi sanadiyyar mutuwarsa bayan hatsarin mota da ya yi kamar yadda wannan kafa ta wallafa labari akan hakan.

Baya da haka Amjad Khan ya yi wata makaranta me suna school st. andrew’s high school, bandra, bombay.wacce take garin Mumbai….ya dora da karatunsa a cikin wata kwaleji wacce ake wa lakabi da R.D. National College, Mumbai.A yandu haka yana da shedar takardar kammala karatunsa afannin (Fhilosofhy)

Jarumi Amjad Khan tun yana yaro ya fara fitowa a film ya fito ne a cikin wani film mai suna Nazneen an yi shi ne a (1951).

Fim din da aka fara ganinsa a matsayin jarumi wanda yake jagorantar fim shi ne Hindustan Ki Kasam wanda a kai a (1973), Hakazalika ya fara fitowa ne a mataimakin mai ba da umarni a wani film me suna Lobe and God da aka yi shi a 1963 kuma aka sake shi a shekarar 1986), baya da haka ya fara ba da umarni ne tun a 1983 acikin wani fim wanda ake masa lakabi da Chor Police. Jarumi Amjad Khan akwai wani karin magana da ya fiye yi a cikin finafinansa irinsu

kitne aadmi ?Ab tera kya hoga kalia,Holi kab hai, kab hai holijo dar gaya, samjo mar gaya yeh haath hum ko de de, thakur.

Wadannan su ne irin karin maganar da ya fiya yi a cikin fina-finansa wanda suka gabata a baya, an samu rahoto daga wata majiya akan sunayen danginsa to da farko sunan mahaifinsa Jayant Aka Zakaria Khan wanda shima ya kasance fasihin jarumi ne a masana’antar ta Bollywood, baya ga haka, sannan yana da ‘yan uwa maza daga ciki akwai Imtiaz Khan da Inayat Khan.

addinin Musulunci shi ne addinin da jarumin ya yi imani da shi, bisa binciken da kimiyyar tamu ta yi mun gano cewa jarumi Amjad Khan akwai abubuwanda suke burge shi a rayuwarsa kafin ya mutu ya bayyanawa manema labarai cewa daga cikin abubuwanda suka fi burge shi a rayuwarsa da farko akwai tukin mota.da sauraron wakokin gargajiyar su.

Sannan ya kara da cewa mawakin da ya fi burge shi shi ne shahararrun  mawaka @n nan wadanda sukai fice wajen sarrafa sautin waka dama wakar kanta wato r. d. Burman & kishior kumar.

A bangaren jarumai kuwa jaruman da suka fi burge shi da shiga cikin zuciarsa su ne manyan mashahuran jaruman nan wato Amitabh Bachchan da Amrish furi, a jarumai mata ma ya bayyanwa duniya cewa jarumar da ta fi burge shi ita ce.. Madhubala.

Amjad Khan ya yi aure ne tun a ranar 17 ga watan (Yuli) a cikin shekarar 1972, sunan matar da ya aura Shehla Khan, hakazalika Allah ya azurta su da yaya guda 3 biyu daga ciki maza ne sai mace guda daya, sunansu.. Shadaab Khan, Seemab Khan da Ahlam khan.

Amjad Khan ya samu nasarori na zamowa zakaran gwajin dafi duk da cewa bai dade yana fim ba Allah ya karbi rayuwarsa daga cikin nasarorin kambunan kyautittikan da ya samu akawai.

kyautar filmfare (1986) kyautar jarumin da ya fi kowa ban dariya

Sai kuma lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1982)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1982)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1980)

Ya sake lashe kyautar jarumin da ya fi iya taimakawa jarumi a (1985)

Ya sake lashe kyautar Yaarana a (1981) da kuma (1979).

Indiya
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa
Labarai

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Next Post
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa A Shanghai

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.