• English
  • Business News
Sunday, August 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Katsina Daga Karni Na Goma

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Tarihi
0
Tarihin Katsina Daga Karni Na Goma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

Katsina babban gari ne mai tarihi a Arewacin Nijeriya kamar yadda aka samu Katsina na daga cikin Hausa bakwai na gaskiya. Katsina ta fara bunkasa ne a karni na 10 zuwa na 11. Addinin musulunci an fara shi a 1450 Muhammadu Korau shine Sarkinta na farko Muhammad Korau wanda ya yi sarauta a kusan karshen karni na 15. Lokacin mulkinsa ayarin fatake kan Rakuma suna suna tafowa ta Sahra daga Ghudāmis (Ghadames),Tripoli, da kuma Tunis a kudanci zuwa Katsina suna kawo abubuwan alheri zuwa garin, ta haka ne aka fara samun takun saka na zaman Doya da Mai tsakanin manyan daulolin Afirka ta yamma na Songhai da Songhai (Gao) da Bornu.A karni na 1513 Songhai ta ci Katsina da yaki.

Ganuwar Katsina ta ainihi an gina su ne a tsakanin karni na-16.A shekara ta 1554 Katsina ta samu galaba kan dakarun Songhai sai 1570 ta gma da na Kano da ta kasance babbar abokiyar adawarta ta al’amarin da ya shafi fatauci. Bayan da dakarun Maroko sun gama da Songhai a 1591, Katsina a wancan lokacin tana DA alaka da Bornu.Katsina ta shiga yanayin ci gaba a farkon karni na 18. Wannan ya hada da kasancewarta babbar cibiya ta kasuwanci a kasar Hausa ta maye bayan Timbuktu (Tombouctou) a matsayin cibiya ta al’amuran da suka shafi nazarin musulunci a Afirka ta yamma.Duk a wancin karni akwai yakin da tayi da Gobir a Arewa maso yamma wanda shi ne ya kasance mafarin komawar bbayan Katsina.

  • Mahara Sun Halaka Wasu ‘Yan Kasuwa 8 A Katsina
  • ‘Yadda Aka Yi Garkuwa Da Ni, Bayan Musanya Min Jariri A Asibiti’

Fulani sun iso Katsina ne a karni na 15 a shekarar 1804 sai ga jihadin Usman Dan Fodio,wanda aka samu ‘yar tangarda da farko an fara ne da Gobir. Shugaban Fulani Umaru Dallaji shi ya mamaye birnin Katsina a shekarar 1806 ya zama Sarkin bayan jihadin Danfodiyo shine Sarki na farko.A lokacin masarautar tana ansar umarni ne daga wakilin Sultan na Sakkwato wani gari mai nisan mil 160 ko kilomita [258).Manyan mutane sun bar Katsina inda suka koma Dankama mai mil 25 ko [ kilomita 40] a Arewa ta gabas) zuwa Tassawa (Tessaoua) da Maradi Maradi a Niger,inda suka samar da Hausa ta Masarautar Katsina.Harin da aka kai na karni na gaba dayan karni na 19 ya nakasa Sarkin Fulani da garin Katsina wanda a lokacin Kano ta sha gabanta.

A shekarar 1903 Sarkin Katsina ya ba da kai ga Turawan mulkin mallaka na Ingila da suke Arewacin Nijeriya. Lokacin da Turawan Ingila da Faransa suka fidda iyakar Nijeriya da Nijar a shekarar 1904, an rage masarautar inda aka maida wani wuri zuwa Kano Kano. Sai dai kuma yawancinwuraren yanzu suna karkashin Jihar Katsina.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaFulaniJihar Katsina
ShareTweetSendShare
Previous Post

Cire Tallafin Mai: Magani Mai Daci Ga Kashi 99 Cikin 100 Na ‘Yan Nijeriya

Next Post

Isra’ila Na Kara Iza Wutar Rikici A Sassan Gabas Ta Tsakiya -Lebanon

Related

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

1 week ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

2 weeks ago
Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)
Tarihi

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

2 months ago
Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)
Tarihi

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

4 months ago
Tarihin Shugaban Ƙasar Mali Na Farko Sundiata Keita (2)
Tarihi

Tarihin Shugabannin Ƙasar Mali Na Farko A Daular Songhai (7)

4 months ago
A-Ula: Dadadden Birni Mai Cike Da Dinbin Tarihi Da Al’adu
Tarihi

A-Ula: Dadadden Birni Mai Cike Da Dinbin Tarihi Da Al’adu

9 months ago
Next Post
Falasdinu

Isra’ila Na Kara Iza Wutar Rikici A Sassan Gabas Ta Tsakiya -Lebanon

LABARAI MASU NASABA

Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12

Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12

August 2, 2025
Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Etsu Nupe Ya Jaddada Buƙatar Sama Wa Sarakunan Gargajiya Gurbi A Tsarin Mulki

August 2, 2025
Babban Bankin Sin Ya Yi Alkawarin Ba Da Goyon Baya Ga Kirkire-Kirkire Da Sayayya

Babban Bankin Sin Ya Yi Alkawarin Ba Da Goyon Baya Ga Kirkire-Kirkire Da Sayayya

August 2, 2025
Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

August 2, 2025
Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

August 2, 2025
Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

August 2, 2025
An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

August 2, 2025
Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

August 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.