ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Katsina Daga Karni Na Goma

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Katsina

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Katsina babban gari ne mai tarihi a Arewacin Nijeriya kamar yadda aka samu Katsina na daga cikin Hausa bakwai na gaskiya. Katsina ta fara bunkasa ne a karni na 10 zuwa na 11. Addinin musulunci an fara shi a 1450 Muhammadu Korau shine Sarkinta na farko Muhammad Korau wanda ya yi sarauta a kusan karshen karni na 15. Lokacin mulkinsa ayarin fatake kan Rakuma suna suna tafowa ta Sahra daga Ghudāmis (Ghadames),Tripoli, da kuma Tunis a kudanci zuwa Katsina suna kawo abubuwan alheri zuwa garin, ta haka ne aka fara samun takun saka na zaman Doya da Mai tsakanin manyan daulolin Afirka ta yamma na Songhai da Songhai (Gao) da Bornu.A karni na 1513 Songhai ta ci Katsina da yaki.

Ganuwar Katsina ta ainihi an gina su ne a tsakanin karni na-16.A shekara ta 1554 Katsina ta samu galaba kan dakarun Songhai sai 1570 ta gma da na Kano da ta kasance babbar abokiyar adawarta ta al’amarin da ya shafi fatauci. Bayan da dakarun Maroko sun gama da Songhai a 1591, Katsina a wancan lokacin tana DA alaka da Bornu.Katsina ta shiga yanayin ci gaba a farkon karni na 18. Wannan ya hada da kasancewarta babbar cibiya ta kasuwanci a kasar Hausa ta maye bayan Timbuktu (Tombouctou) a matsayin cibiya ta al’amuran da suka shafi nazarin musulunci a Afirka ta yamma.Duk a wancin karni akwai yakin da tayi da Gobir a Arewa maso yamma wanda shi ne ya kasance mafarin komawar bbayan Katsina.

  • Mahara Sun Halaka Wasu ‘Yan Kasuwa 8 A Katsina
  • ‘Yadda Aka Yi Garkuwa Da Ni, Bayan Musanya Min Jariri A Asibiti’

Fulani sun iso Katsina ne a karni na 15 a shekarar 1804 sai ga jihadin Usman Dan Fodio,wanda aka samu ‘yar tangarda da farko an fara ne da Gobir. Shugaban Fulani Umaru Dallaji shi ya mamaye birnin Katsina a shekarar 1806 ya zama Sarkin bayan jihadin Danfodiyo shine Sarki na farko.A lokacin masarautar tana ansar umarni ne daga wakilin Sultan na Sakkwato wani gari mai nisan mil 160 ko kilomita [258).Manyan mutane sun bar Katsina inda suka koma Dankama mai mil 25 ko [ kilomita 40] a Arewa ta gabas) zuwa Tassawa (Tessaoua) da Maradi Maradi a Niger,inda suka samar da Hausa ta Masarautar Katsina.Harin da aka kai na karni na gaba dayan karni na 19 ya nakasa Sarkin Fulani da garin Katsina wanda a lokacin Kano ta sha gabanta.

ADVERTISEMENT

A shekarar 1903 Sarkin Katsina ya ba da kai ga Turawan mulkin mallaka na Ingila da suke Arewacin Nijeriya. Lokacin da Turawan Ingila da Faransa suka fidda iyakar Nijeriya da Nijar a shekarar 1904, an rage masarautar inda aka maida wani wuri zuwa Kano Kano. Sai dai kuma yawancinwuraren yanzu suna karkashin Jihar Katsina.

Katsina
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    ‘Lokaci Ya Yi Na Ɗaukar Mataki Kan Masu Yanke Hukunci Da Kansu’

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Falasdinu

Isra’ila Na Kara Iza Wutar Rikici A Sassan Gabas Ta Tsakiya -Lebanon

LABARAI MASU NASABA

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

July 6, 2026
Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

July 6, 2026
Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

July 6, 2026
ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

July 6, 2026
Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.