ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Katsina Daga Karni Na Goma

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Katsina

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Katsina babban gari ne mai tarihi a Arewacin Nijeriya kamar yadda aka samu Katsina na daga cikin Hausa bakwai na gaskiya. Katsina ta fara bunkasa ne a karni na 10 zuwa na 11. Addinin musulunci an fara shi a 1450 Muhammadu Korau shine Sarkinta na farko Muhammad Korau wanda ya yi sarauta a kusan karshen karni na 15. Lokacin mulkinsa ayarin fatake kan Rakuma suna suna tafowa ta Sahra daga Ghudāmis (Ghadames),Tripoli, da kuma Tunis a kudanci zuwa Katsina suna kawo abubuwan alheri zuwa garin, ta haka ne aka fara samun takun saka na zaman Doya da Mai tsakanin manyan daulolin Afirka ta yamma na Songhai da Songhai (Gao) da Bornu.A karni na 1513 Songhai ta ci Katsina da yaki.

Ganuwar Katsina ta ainihi an gina su ne a tsakanin karni na-16.A shekara ta 1554 Katsina ta samu galaba kan dakarun Songhai sai 1570 ta gma da na Kano da ta kasance babbar abokiyar adawarta ta al’amarin da ya shafi fatauci. Bayan da dakarun Maroko sun gama da Songhai a 1591, Katsina a wancan lokacin tana DA alaka da Bornu.Katsina ta shiga yanayin ci gaba a farkon karni na 18. Wannan ya hada da kasancewarta babbar cibiya ta kasuwanci a kasar Hausa ta maye bayan Timbuktu (Tombouctou) a matsayin cibiya ta al’amuran da suka shafi nazarin musulunci a Afirka ta yamma.Duk a wancin karni akwai yakin da tayi da Gobir a Arewa maso yamma wanda shi ne ya kasance mafarin komawar bbayan Katsina.

  • Mahara Sun Halaka Wasu ‘Yan Kasuwa 8 A Katsina
  • ‘Yadda Aka Yi Garkuwa Da Ni, Bayan Musanya Min Jariri A Asibiti’

Fulani sun iso Katsina ne a karni na 15 a shekarar 1804 sai ga jihadin Usman Dan Fodio,wanda aka samu ‘yar tangarda da farko an fara ne da Gobir. Shugaban Fulani Umaru Dallaji shi ya mamaye birnin Katsina a shekarar 1806 ya zama Sarkin bayan jihadin Danfodiyo shine Sarki na farko.A lokacin masarautar tana ansar umarni ne daga wakilin Sultan na Sakkwato wani gari mai nisan mil 160 ko kilomita [258).Manyan mutane sun bar Katsina inda suka koma Dankama mai mil 25 ko [ kilomita 40] a Arewa ta gabas) zuwa Tassawa (Tessaoua) da Maradi Maradi a Niger,inda suka samar da Hausa ta Masarautar Katsina.Harin da aka kai na karni na gaba dayan karni na 19 ya nakasa Sarkin Fulani da garin Katsina wanda a lokacin Kano ta sha gabanta.

ADVERTISEMENT

A shekarar 1903 Sarkin Katsina ya ba da kai ga Turawan mulkin mallaka na Ingila da suke Arewacin Nijeriya. Lokacin da Turawan Ingila da Faransa suka fidda iyakar Nijeriya da Nijar a shekarar 1904, an rage masarautar inda aka maida wani wuri zuwa Kano Kano. Sai dai kuma yawancinwuraren yanzu suna karkashin Jihar Katsina.

Katsina
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Falasdinu

Isra’ila Na Kara Iza Wutar Rikici A Sassan Gabas Ta Tsakiya -Lebanon

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Kuri’u Za Su Yi Tasiri A Zaɓen 2027, In Ji INEC

July 27, 2026
Auto Draft

ADC Ta Buƙaci Tinubu Ya Bai Wa Waɗanda Aka Sace A Kaiama Da Borno Kulawa

July 27, 2026
Katsina

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

July 26, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

July 26, 2026
Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

July 26, 2026
Katsina

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

July 26, 2026
Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

July 26, 2026
Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

July 26, 2026
Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

July 26, 2026
Katsina

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Alƙalin Babbar Kotu A Kebbi

July 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.