• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Katsina Daga Karni Na Goma

byIdris Aliyu Daudawa
2 years ago
Katsina

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

Katsina babban gari ne mai tarihi a Arewacin Nijeriya kamar yadda aka samu Katsina na daga cikin Hausa bakwai na gaskiya. Katsina ta fara bunkasa ne a karni na 10 zuwa na 11. Addinin musulunci an fara shi a 1450 Muhammadu Korau shine Sarkinta na farko Muhammad Korau wanda ya yi sarauta a kusan karshen karni na 15. Lokacin mulkinsa ayarin fatake kan Rakuma suna suna tafowa ta Sahra daga Ghudāmis (Ghadames),Tripoli, da kuma Tunis a kudanci zuwa Katsina suna kawo abubuwan alheri zuwa garin, ta haka ne aka fara samun takun saka na zaman Doya da Mai tsakanin manyan daulolin Afirka ta yamma na Songhai da Songhai (Gao) da Bornu.A karni na 1513 Songhai ta ci Katsina da yaki.

Ganuwar Katsina ta ainihi an gina su ne a tsakanin karni na-16.A shekara ta 1554 Katsina ta samu galaba kan dakarun Songhai sai 1570 ta gma da na Kano da ta kasance babbar abokiyar adawarta ta al’amarin da ya shafi fatauci. Bayan da dakarun Maroko sun gama da Songhai a 1591, Katsina a wancan lokacin tana DA alaka da Bornu.Katsina ta shiga yanayin ci gaba a farkon karni na 18. Wannan ya hada da kasancewarta babbar cibiya ta kasuwanci a kasar Hausa ta maye bayan Timbuktu (Tombouctou) a matsayin cibiya ta al’amuran da suka shafi nazarin musulunci a Afirka ta yamma.Duk a wancin karni akwai yakin da tayi da Gobir a Arewa maso yamma wanda shi ne ya kasance mafarin komawar bbayan Katsina.

  • Mahara Sun Halaka Wasu ‘Yan Kasuwa 8 A Katsina
  • ‘Yadda Aka Yi Garkuwa Da Ni, Bayan Musanya Min Jariri A Asibiti’

Fulani sun iso Katsina ne a karni na 15 a shekarar 1804 sai ga jihadin Usman Dan Fodio,wanda aka samu ‘yar tangarda da farko an fara ne da Gobir. Shugaban Fulani Umaru Dallaji shi ya mamaye birnin Katsina a shekarar 1806 ya zama Sarkin bayan jihadin Danfodiyo shine Sarki na farko.A lokacin masarautar tana ansar umarni ne daga wakilin Sultan na Sakkwato wani gari mai nisan mil 160 ko kilomita [258).Manyan mutane sun bar Katsina inda suka koma Dankama mai mil 25 ko [ kilomita 40] a Arewa ta gabas) zuwa Tassawa (Tessaoua) da Maradi Maradi a Niger,inda suka samar da Hausa ta Masarautar Katsina.Harin da aka kai na karni na gaba dayan karni na 19 ya nakasa Sarkin Fulani da garin Katsina wanda a lokacin Kano ta sha gabanta.

A shekarar 1903 Sarkin Katsina ya ba da kai ga Turawan mulkin mallaka na Ingila da suke Arewacin Nijeriya. Lokacin da Turawan Ingila da Faransa suka fidda iyakar Nijeriya da Nijar a shekarar 1904, an rage masarautar inda aka maida wani wuri zuwa Kano Kano. Sai dai kuma yawancinwuraren yanzu suna karkashin Jihar Katsina.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

September 5, 2025
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

August 30, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Next Post
Falasdinu

Isra’ila Na Kara Iza Wutar Rikici A Sassan Gabas Ta Tsakiya -Lebanon

LABARAI MASU NASABA

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version