• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Rayuwar Marigayi Sarkin Ibira, Ohoniyi Attah Ado Ibrahim

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Tarihi
0
Tarihin Rayuwar Marigayi Sarkin Ibira, Ohoniyi Attah Ado Ibrahim
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An haifi Abdulrahman Ado-Ibrahim ranar 7 ga Fabrairu 1929 shi ne Sarki na hudu na Sarautar gargajiya ta Ohinoyi ta Ebiraland mai hedikwata a Okene,Jihar Kogi na dan Attah na biyu ne yanzu “Ohinoyi”) na Ebiraland, Ibrahim Onoruoiza na gidan Sarautar Omadibi da ya yi mulki daga shekarar 1917 zuwa 1954.An nada Ado-Ibrahim a matsayin Ohinoyi na masarautar Ebira shekarar 1997 haka ya yi ta mulki har zuwa ranar lahari 29 Oktoba 2023 ya yi shekara 26 kafin rasuwar shi. Kafin a nada shi a mukamin Sarauta dan kasuwa ne wanda ya shahara wanda yawancin rayuwarsa ya zauna ne a Legas.Ado Ibrahim dan mai martaba,Alhaji Ibrahim Onoruoiza Attah da Hajiya Hauwawu Ozianuba.

Matashi Ado Ibrahim ya kammala makarantar gwaji data karatun Alkur’ani yana da shekara 11 years Daga na sai makaranatar Okene ta mulkin turawa daga shekarar 1934 zuwa 1940 saboda karunsa na Elimantare bayan ya kammla ta sai sai ya wuce zuwa Okenen.Bayan ya kamala a 0kene a 1941.Bayan yayi shekara biyu sai ya wuce shahararriyar makarantar Ondo Boys High School saboda ilimin Sakandare daga 1943 zuwa 1946.Daga 1947  – 1949 ,ya tafi kwalejin Oduduwa inda ya kammala karatun shi na Sakandare.

  • Ina Da Kwarewar Shugabancin Majalisa Fiye Da Akpabio – Ndume
  • Yadda Matata Ta Rasu A Kokarin Kare Mutuncinta Daga Masu Garkuwa – Yusuf

Kamfanin United African Company (UAC) ya dauke shi aiki a 1950 matsayin sabon shiga na irin aikin Shugabannin kamfanin, da ya samu kwarewa a bangaren al’amuran kudi da sayar da kaya a shekara ta 1952 sai aka kara ma shi girma aka mai da shi Kaduna a matsayin Manaja a Kamfanin Kingsway Stores, na Kaduna.

A Janairu 1953 sai ya ajiye aiki inda ya je Jos a matsayin Jami’i mai kula da harkokin ma’aikata a kamfanin Amalgamated Tin Mines na Njeriya a matsayin wanda ke sa ido akan yadda ayyuka suke tafiya a garuruwan Bukuru da Barkin Ladi.Duk a cikin shekarar ya yi makaranta ta farko data shafi al’amarin hakar ma’adinai a Jos inda hakan ne ya sa ya samu kwarewar da ta bashi damar samun mukamin Manaja.

A cikin shekarar sai Kamfanin ya tura shi kasar Afirka ta Kudu domin ya halarci wani kwas da ya shafi fasaha,wanda kamfaninin hadin gwiwa kan harkar ma’adinai.

Labarai Masu Nasaba

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

Bayan ya dawo ne sai aka yi ma shi karin girma da mukamin Manajan sashe inda aka bas hi wani aiki dangane da tono ma’adinan Lead/Zinc Ore da suke a Izom a garin Hakimi na Abuja,da kuma jagoranta tawagar neman gwal da base a wurin.

Kafin ya kai ga samun karin matsayin ya yi rajista a matsayin dan makarantar da ba cikin makaranta yake ba domin karatun digiri a makarantar tattalin arziki ta Landan,ya kuma yi amfani ne da kayan da za su taimaka masa da kayan da aka samar a dakin karatu na na kulawar cibiyar karatu ta Ingila a Jos.

Ya hada aikin shi da ya shafi harkar ma’adinai da karatun da yake yi wanda har ya samu takardar digiri akan kididdiga daga makarantar tattalin arziki ta Ingila a shekarar 1954.

A shekarar 1955 ya samu damar karo karatu ta hanyar gidauniyar Ford ya samu tafiya kwas na wata shida kan al’amarin da ya shafi harkar talla da kasuwanci  a makarantar kasuwanci ta jami’ar  Harbad .

Za mu ci gaba makon gobe

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotun Daukaka Kara Za Ta Fara Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano A Ranar Litinin

Next Post

Sirrin Ganyen Gwanda Wajen Gyaran Gashi

Related

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

4 weeks ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

1 month ago
Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)
Tarihi

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

2 months ago
Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)
Tarihi

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

5 months ago
Tarihin Shugaban Ƙasar Mali Na Farko Sundiata Keita (2)
Tarihi

Tarihin Shugabannin Ƙasar Mali Na Farko A Daular Songhai (7)

5 months ago
A-Ula: Dadadden Birni Mai Cike Da Dinbin Tarihi Da Al’adu
Tarihi

A-Ula: Dadadden Birni Mai Cike Da Dinbin Tarihi Da Al’adu

10 months ago
Next Post
Sirrin Ganyen Gwanda Wajen Gyaran Gashi

Sirrin Ganyen Gwanda Wajen Gyaran Gashi

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

August 23, 2025
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.