ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Rayuwar Marigayi Sarkin Ibira, Ohoniyi Attah Ado Ibrahim

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
ATtah

An haifi Abdulrahman Ado-Ibrahim ranar 7 ga Fabrairu 1929 shi ne Sarki na hudu na Sarautar gargajiya ta Ohinoyi ta Ebiraland mai hedikwata a Okene,Jihar Kogi na dan Attah na biyu ne yanzu “Ohinoyi”) na Ebiraland, Ibrahim Onoruoiza na gidan Sarautar Omadibi da ya yi mulki daga shekarar 1917 zuwa 1954.An nada Ado-Ibrahim a matsayin Ohinoyi na masarautar Ebira shekarar 1997 haka ya yi ta mulki har zuwa ranar lahari 29 Oktoba 2023 ya yi shekara 26 kafin rasuwar shi. Kafin a nada shi a mukamin Sarauta dan kasuwa ne wanda ya shahara wanda yawancin rayuwarsa ya zauna ne a Legas.Ado Ibrahim dan mai martaba,Alhaji Ibrahim Onoruoiza Attah da Hajiya Hauwawu Ozianuba.

Matashi Ado Ibrahim ya kammala makarantar gwaji data karatun Alkur’ani yana da shekara 11 years Daga na sai makaranatar Okene ta mulkin turawa daga shekarar 1934 zuwa 1940 saboda karunsa na Elimantare bayan ya kammla ta sai sai ya wuce zuwa Okenen.Bayan ya kamala a 0kene a 1941.Bayan yayi shekara biyu sai ya wuce shahararriyar makarantar Ondo Boys High School saboda ilimin Sakandare daga 1943 zuwa 1946.Daga 1947  – 1949 ,ya tafi kwalejin Oduduwa inda ya kammala karatun shi na Sakandare.

  • Ina Da Kwarewar Shugabancin Majalisa Fiye Da Akpabio – Ndume
  • Yadda Matata Ta Rasu A Kokarin Kare Mutuncinta Daga Masu Garkuwa – Yusuf

Kamfanin United African Company (UAC) ya dauke shi aiki a 1950 matsayin sabon shiga na irin aikin Shugabannin kamfanin, da ya samu kwarewa a bangaren al’amuran kudi da sayar da kaya a shekara ta 1952 sai aka kara ma shi girma aka mai da shi Kaduna a matsayin Manaja a Kamfanin Kingsway Stores, na Kaduna.

ADVERTISEMENT

A Janairu 1953 sai ya ajiye aiki inda ya je Jos a matsayin Jami’i mai kula da harkokin ma’aikata a kamfanin Amalgamated Tin Mines na Njeriya a matsayin wanda ke sa ido akan yadda ayyuka suke tafiya a garuruwan Bukuru da Barkin Ladi.Duk a cikin shekarar ya yi makaranta ta farko data shafi al’amarin hakar ma’adinai a Jos inda hakan ne ya sa ya samu kwarewar da ta bashi damar samun mukamin Manaja.

A cikin shekarar sai Kamfanin ya tura shi kasar Afirka ta Kudu domin ya halarci wani kwas da ya shafi fasaha,wanda kamfaninin hadin gwiwa kan harkar ma’adinai.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Bayan ya dawo ne sai aka yi ma shi karin girma da mukamin Manajan sashe inda aka bas hi wani aiki dangane da tono ma’adinan Lead/Zinc Ore da suke a Izom a garin Hakimi na Abuja,da kuma jagoranta tawagar neman gwal da base a wurin.

Kafin ya kai ga samun karin matsayin ya yi rajista a matsayin dan makarantar da ba cikin makaranta yake ba domin karatun digiri a makarantar tattalin arziki ta Landan,ya kuma yi amfani ne da kayan da za su taimaka masa da kayan da aka samar a dakin karatu na na kulawar cibiyar karatu ta Ingila a Jos.

Ya hada aikin shi da ya shafi harkar ma’adinai da karatun da yake yi wanda har ya samu takardar digiri akan kididdiga daga makarantar tattalin arziki ta Ingila a shekarar 1954.

A shekarar 1955 ya samu damar karo karatu ta hanyar gidauniyar Ford ya samu tafiya kwas na wata shida kan al’amarin da ya shafi harkar talla da kasuwanci  a makarantar kasuwanci ta jami’ar  Harbad .

Za mu ci gaba makon gobe

 

ATtah
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Sirrin Ganyen Gwanda Wajen Gyaran Gashi

Sirrin Ganyen Gwanda Wajen Gyaran Gashi

LABARAI MASU NASABA

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.