ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Shugaban Ƙasar Mali Na Farko Sundiata Keita (2)

by Idris Aliyu Daudawa
10 months ago
Mali

Duk da yake dai labarai na Baka da aka samu dangane da Keita ya nuna bai taba barin addinin gargajiya ba. Irin wadancan labarin na fatar Baki sun nuna cewa Sundiata Keita shi matsafi ne wanda kuma ya amince da addinin gargajiya na Malinke. Amma wasu majiyoyin labarai masu yawa sun nuna cewa ya ce Musulmai su yi aiki da Musulmai wadanda su ‘yan kasuwa ne, shi kuma mai bin addinin gargajiya ne na Malinke ya umarci mutanensa su yi aiki tare da sauran mutanen.

Koma dai menene ko ma ace s shi mai bin addinin Malinke ne sau da kafa, ko kuma shi kuma Musulmi ne ko kuma yanea yin duka addinan guda biyu, sai dai kuma babu wani tahakikanin abinda wani zai iya cewa dangane lamarin addinin da yake amma shi ya iya salon tafiyar da mulki,sai dai kash! Sha’anin abinda ya shafi ko wane irin addini ya fi ba muhimmanci wannan magana ba wanda zai iya cewa wani abu dangane da hakan.

  • Ciwon Daji: Adadin Masu Warkewa A Nijeriya Ya Yi Kaɗan – Pink Africa
  • Mummunan Hatsari Ya Kashe Mutane 23, Da Yawa Sun Jikkata A Kano

Keita ya mutu a shekarar 1255 daga cutar da ba za a iya yin wani bayani kan wacce iri ce ba, duk da yake wasu na cewa ya mutu ne ta hanyar hatsari.Mutumin da shi ne ya kafa Daular Mali, wanda ake ta yawan fadar maganganu babu dadi akan shi wanda kuma da Baka ne amma duk da haka nana yi ma shi kallon gwarzon mutum ne.Sai ga Daular da ya kafa ta kasance daya daga cikin kasashen da suke da arziki a duniya, wasu daga cikin mutanen da suke daga tsatson shi ko wani wanda yafi kowa arziki da ya taba rayuwa , Mansa Musa.Mulkin sa tare da taimakon soja sun bar Daular ta ci gaba da kasancewa wadda ta kai ganin har zuwa karni na 16, inda ake ta kara jinjina ma sa da Daular sa, iyalansa, inda abin har ya kai ga daurewa masu labarin Baka kai a fadin duniya kan lamarin na shi.

ADVERTISEMENT

Mansa Mūsā na farko (I )Mali (ya mutu ne shekarar 1332 37) shi Mansa newa ( wato babban jarumi) na yammacin Afirka ita Daular Mali daga shekarar 1307 (ko kuma 1312).Mansa Mūsā ya bar wani abinda da ya yi saboda arzikin da ayek da shi wanda ya daurewa mutane kai— kwarai da gaske bayan da ya gina babban Masallacin Timbuktu— wanda hakan ce ta sa har yanzu ana tunawa da shi a gabas ta tsakiya,da kuma yammacin Turai saboda irin aikin Hajjin da ya tafi zuwa Makka a shekarar (1324).

Tafiyarsa zuwa aikin Hajji

LABARAI MASU NASABA

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Mansa Mūsā, ko dai shi jikan ko kuma abokin wasan Sundiata wanda shi ne ya kirkiro Daular Mali yah au kan karagar mulkin ne a shekarar. A karni na 17 (1324),lokacin ne ya tafi aikin Hajjin wanda ya zama abinmagana saboda dalilai masu dama. Aikin Hajjin da ya tafi ne ya sa idon duniya ya bude saboda irin arzikin da Allah ya yi wa kasar ta Mali.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Next Post
Wang Yi: Sin Za Ta Ci Gaba Da Mara Baya Ga Garambawul Na Kungiyar WTO 

Wang Yi: Sin Za Ta Ci Gaba Da Mara Baya Ga Garambawul Na Kungiyar WTO 

LABARAI MASU NASABA

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.