• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Taron Masana’antu Da Kasuwanci Na Kasashen BRICS Ya Nuna Kwarin Gwiwar Da Ake Da Shi Kan Bunkasar Tattalin Arzikin Kasar Sin

by CMG Hausa
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Taron Masana’antu Da Kasuwanci Na Kasashen BRICS Ya Nuna Kwarin Gwiwar Da Ake Da Shi Kan Bunkasar Tattalin Arzikin Kasar Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Taron masana’antu da kasuwanci na kasashen BRICS dake tafe, ya bayyana yadda ‘yan kasuwa a duniya ke da kwarin gwiwa kan makomar ci gaban tattalin arzikin Sin, da kuma sha’awarsu ta karfafa hadin gwiwa da ita.

  • Shirin Bidiyo Da Ya Nuna Yadda Sin Ta Fatattaki Talauci Ya Karfafawa ‘Yan Nijeriya Gwiwa

Zhang Shaogang, mataimakin shugaban kwamitin inganta cinikayya da kasashen ketare ta kasar Sin CCPIT ne ya bayyana hakan ga wani taron manema labarai a jiya, inda ya ce, baya ga kasashen BRICS, taron ya ja hankalin mahalarta daga kasashe 13 ciki har da Kazakhstan da Argentina da Thailand da kuma Indonesia.

A cewarsa, galibin kamfanoni da za su halarci taron, sanannu ne a duniya kuma muhimmai a kasashen BRICS, ciki har kamfanoni 40 na jerin manyan kamfanoni 500 na duniya, da suka shafi bangarorin makamashi da hada-hadar kudi da kere-kere da kuma na zamani masu tasowa, kamar na intanet da manyan bayanai da cinikayya ta intanet da sabon makamashi.

A cewar Zhang Shaogang a taron, kawancen kasashen BRICS da suka hada da Brazil da Rasha da India da Sin da Afrika ta Kudu, da su ne suka mamaye kaso 23 na tattalin arzikin duniya da kaso 18 na cinikayyar kayayyaki da kaso 25 na jari a kasashen waje, wani muhimmin karfi ne da ba za a iya watsi da shi wajen ingiza tattalin arzikin duniya ba. (Fa’iza Mustapha)

 

Labarai Masu Nasaba

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

 

 

 

ShareTweetSendShare
Previous Post

Abubuwan Da Ake So Mai Shiga Makka Ya Yi

Next Post

Shugaban Zimbabwe Ya Kaddamar Da Aikin Gyara Wurin Hakar Sinadarin Lithium Da Kamfanin Sin Zai Aiwatar

Related

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

48 mins ago
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

52 mins ago
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya
Daga Birnin Sin

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

2 hours ago
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

3 hours ago
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum
Daga Birnin Sin

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

4 hours ago
Me Ya Sa Amurka Ta Sake Rura Wuta Kan Batun Gano Asalin Annobar Covid-19?
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Amurka Ta Sake Rura Wuta Kan Batun Gano Asalin Annobar Covid-19?

21 hours ago
Next Post
Shugaban Zimbabwe Ya Kaddamar Da Aikin Gyara Wurin Hakar Sinadarin Lithium Da Kamfanin Sin Zai Aiwatar

Shugaban Zimbabwe Ya Kaddamar Da Aikin Gyara Wurin Hakar Sinadarin Lithium Da Kamfanin Sin Zai Aiwatar

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 23, 2023
An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

March 23, 2023
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

March 23, 2023
Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.