• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tashin Farashin Kayan Masarufi Ya Fi Illa Ga Mazauna Jihohin Sakkwato, Edo Da Borno

by Abubakar Abba
10 months ago
in Labarai
0
Tashin Farashin Kayan Masarufi Ya Fi Illa Ga Mazauna Jihohin Sakkwato, Edo Da Borno
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Biyo bayan rahoton da Hukumar Kididdiga ta Kasa ta fitar a cikin want Ukotobar 2024, na samun hauhawan farashin kayan masarufi, hakan ya nuna cewa, alumomin da ke a jihohin Sokoto, Edo, da Borno, sun fi sayen kayan da tsada

Rahoton Hukumar ya bayyana cewa, hauhawan farashin kayan a kasar nan, ya karu zuwa kashi 33.88 daga kashi 32.70 a watan Satumbar 2024.

  • Gwamnatin Bauchi Ta Kaddamar Da Kwamitin Adana Kayan Abinci
  • Shari’un Zabe: A Kauce Wa Tarzoma Duk Yadda Ta Kaya

Hauhawan ta faru ne, akasari saboda tashin farashin man fetur, wanda daga shekara zuwa shekara, ya kai kashi 6.55, wanda a watan Okobar 2023 ya kasance kan kashi 27.33.

Alkaluman na NBS sun nuna cewa, yawan hauhawan na farashin da ta karu a watan Okubar 2024, ya kai kashi 39.16, idan aka kwatanta kashi 7.64 da aka samu a watan Okotobar 2023, wanda ya kai kashi 31.52.

Hukumar ta danganta hauwan farashin kayan abincin kamar na Masara, Dawa, Shikafa da sauransu.

Labarai Masu Nasaba

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

Kazalika, a daga shekara zuwa shekara, karin farashin kan kayan abinci a jihar Sokoto ya kai kashi 52.18, inda a jihar Edo ya kai kashi 46.55.

Bugu da kari a jihar Borno da ya kai kashi 45.85, inda kuma a jihar Kwara, ya kai kashiu 31.68, jihar Kogi  ya kai kashi 33.30, inda a jihar Ribas, ya kai kashi 33.87.

Har ila yau, daga wata zuwa wata hauhawan farashin a watan Okotubar 2024, ya karu da kashi 5.08 a jihar Adamawa, a jihar Sokoto ya karu da kashi 486.

A  jihar Yobe ya karu da kashi 4.34, inda a jihar Kwara, ya karu da kashi 1.11, inda a jihar  Ondo ya karu da kashi 1.3 a jihar Kogi kuma  ya karu da kashi 1.50.

Wadannan alkaluman sun nuna cewa, hauhawar ta karu a watan Okotobar 2024, idan aka kwatanta da ta  2024.

Haka zalika, daga wata zuwa wata hauhawar a watan Okutobar 2024, ta karu da kashi 2.64 wanda ya karu zuwa kashi 0.12 a cikin watan Satumbar 2024 zuwa kashi  2.52.

Wannan ya nuna cewa, a watan Okobar 2024,an samu karin farashin kayan  mai yawa a watan Satumbar 2024.

Daga shekara zuwa shekara a wata Okutobar 2024 hauhawan farashin kayan a cikin birini ta kai kashi 36.38, wanda ya haura kashi 29.29, a watan Okutobar 2023.

Bugu da kari, daga wata zuwa wata, a cikin birni a cikin watan Okutobar 2024, ya karu da kashi 2.75, wanda hakan ya nuna cewa, an samu karin da ya kai 0.08 idan aka kwatanta da karin da aka samu a watan Satumbar 2024, wanda ya kai kashi 2.67.

Idan aka kwatanta da hauhawar da aka samu a cikin birnia cikin shekara daya, ta kai kashi 34.52 a watan Okubobar 2024, wanda idan aka kwatanta da watan Okutobar 2023, ya kai kashi 24.76.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Abinci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jami’i: Kofar Sin A Bude Take Domin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa Da Amurka Don Inganta Dangantakar Tattalin Arziki Mai Daidaito

Next Post

CBN Ya Bayyana Shirin Kakaba Wa Bankuna Takunkumi

Related

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana
Labarai

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

8 hours ago
Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki
Labarai

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

9 hours ago
Shettima
Labarai

Shettima Ya Bada Umarnin Gaggauta Raba Lamunin Naira Biliyan 250 Ga Ƙananan Manoma 

10 hours ago
Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 
Labarai

Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

11 hours ago
Boko Haram Na Yin TikTok, Suna Sarrafa Jirage Marasa Matuƙi Don Sa Ido Kan Sansanonin Soji – Bulama 
Labarai

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

13 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

14 hours ago
Next Post
CBN Ya Bayyana Shirin Kakaba Wa Bankuna Takunkumi

CBN Ya Bayyana Shirin Kakaba Wa Bankuna Takunkumi

LABARAI MASU NASABA

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

September 12, 2025
Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

September 12, 2025
Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

September 11, 2025
Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

September 11, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

September 11, 2025
Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

September 11, 2025
Shettima

Shettima Ya Bada Umarnin Gaggauta Raba Lamunin Naira Biliyan 250 Ga Ƙananan Manoma 

September 11, 2025
An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

September 11, 2025
Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.