ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tashin Farashin Kayan Masarufi Ya Fi Illa Ga Mazauna Jihohin Sakkwato, Edo Da Borno

by Abubakar Abba
2 years ago
Farashi

Biyo bayan rahoton da Hukumar Kididdiga ta Kasa ta fitar a cikin want Ukotobar 2024, na samun hauhawan farashin kayan masarufi, hakan ya nuna cewa, alumomin da ke a jihohin Sokoto, Edo, da Borno, sun fi sayen kayan da tsada

Rahoton Hukumar ya bayyana cewa, hauhawan farashin kayan a kasar nan, ya karu zuwa kashi 33.88 daga kashi 32.70 a watan Satumbar 2024.

  • Gwamnatin Bauchi Ta Kaddamar Da Kwamitin Adana Kayan Abinci
  • Shari’un Zabe: A Kauce Wa Tarzoma Duk Yadda Ta Kaya

Hauhawan ta faru ne, akasari saboda tashin farashin man fetur, wanda daga shekara zuwa shekara, ya kai kashi 6.55, wanda a watan Okobar 2023 ya kasance kan kashi 27.33.

ADVERTISEMENT

Alkaluman na NBS sun nuna cewa, yawan hauhawan na farashin da ta karu a watan Okubar 2024, ya kai kashi 39.16, idan aka kwatanta kashi 7.64 da aka samu a watan Okotobar 2023, wanda ya kai kashi 31.52.

Hukumar ta danganta hauwan farashin kayan abincin kamar na Masara, Dawa, Shikafa da sauransu.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Kazalika, a daga shekara zuwa shekara, karin farashin kan kayan abinci a jihar Sokoto ya kai kashi 52.18, inda a jihar Edo ya kai kashi 46.55.

Bugu da kari a jihar Borno da ya kai kashi 45.85, inda kuma a jihar Kwara, ya kai kashiu 31.68, jihar Kogi  ya kai kashi 33.30, inda a jihar Ribas, ya kai kashi 33.87.

Har ila yau, daga wata zuwa wata hauhawan farashin a watan Okotubar 2024, ya karu da kashi 5.08 a jihar Adamawa, a jihar Sokoto ya karu da kashi 486.

A  jihar Yobe ya karu da kashi 4.34, inda a jihar Kwara, ya karu da kashi 1.11, inda a jihar  Ondo ya karu da kashi 1.3 a jihar Kogi kuma  ya karu da kashi 1.50.

Wadannan alkaluman sun nuna cewa, hauhawar ta karu a watan Okotobar 2024, idan aka kwatanta da ta  2024.

Haka zalika, daga wata zuwa wata hauhawar a watan Okutobar 2024, ta karu da kashi 2.64 wanda ya karu zuwa kashi 0.12 a cikin watan Satumbar 2024 zuwa kashi  2.52.

Wannan ya nuna cewa, a watan Okobar 2024,an samu karin farashin kayan  mai yawa a watan Satumbar 2024.

Daga shekara zuwa shekara a wata Okutobar 2024 hauhawan farashin kayan a cikin birini ta kai kashi 36.38, wanda ya haura kashi 29.29, a watan Okutobar 2023.

Bugu da kari, daga wata zuwa wata, a cikin birni a cikin watan Okutobar 2024, ya karu da kashi 2.75, wanda hakan ya nuna cewa, an samu karin da ya kai 0.08 idan aka kwatanta da karin da aka samu a watan Satumbar 2024, wanda ya kai kashi 2.67.

Idan aka kwatanta da hauhawar da aka samu a cikin birnia cikin shekara daya, ta kai kashi 34.52 a watan Okubobar 2024, wanda idan aka kwatanta da watan Okutobar 2023, ya kai kashi 24.76.

Farashi
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Next Post
CBN Ya Bayyana Shirin Kakaba Wa Bankuna Takunkumi

CBN Ya Bayyana Shirin Kakaba Wa Bankuna Takunkumi

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.