ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tashin Farashin Kayan Masarufi Ya Fi Illa Ga Mazauna Jihohin Sakkwato, Edo Da Borno

by Abubakar Abba
2 years ago
Farashi

Biyo bayan rahoton da Hukumar Kididdiga ta Kasa ta fitar a cikin want Ukotobar 2024, na samun hauhawan farashin kayan masarufi, hakan ya nuna cewa, alumomin da ke a jihohin Sokoto, Edo, da Borno, sun fi sayen kayan da tsada

Rahoton Hukumar ya bayyana cewa, hauhawan farashin kayan a kasar nan, ya karu zuwa kashi 33.88 daga kashi 32.70 a watan Satumbar 2024.

  • Gwamnatin Bauchi Ta Kaddamar Da Kwamitin Adana Kayan Abinci
  • Shari’un Zabe: A Kauce Wa Tarzoma Duk Yadda Ta Kaya

Hauhawan ta faru ne, akasari saboda tashin farashin man fetur, wanda daga shekara zuwa shekara, ya kai kashi 6.55, wanda a watan Okobar 2023 ya kasance kan kashi 27.33.

ADVERTISEMENT

Alkaluman na NBS sun nuna cewa, yawan hauhawan na farashin da ta karu a watan Okubar 2024, ya kai kashi 39.16, idan aka kwatanta kashi 7.64 da aka samu a watan Okotobar 2023, wanda ya kai kashi 31.52.

Hukumar ta danganta hauwan farashin kayan abincin kamar na Masara, Dawa, Shikafa da sauransu.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Kazalika, a daga shekara zuwa shekara, karin farashin kan kayan abinci a jihar Sokoto ya kai kashi 52.18, inda a jihar Edo ya kai kashi 46.55.

Bugu da kari a jihar Borno da ya kai kashi 45.85, inda kuma a jihar Kwara, ya kai kashiu 31.68, jihar Kogi  ya kai kashi 33.30, inda a jihar Ribas, ya kai kashi 33.87.

Har ila yau, daga wata zuwa wata hauhawan farashin a watan Okotubar 2024, ya karu da kashi 5.08 a jihar Adamawa, a jihar Sokoto ya karu da kashi 486.

A  jihar Yobe ya karu da kashi 4.34, inda a jihar Kwara, ya karu da kashi 1.11, inda a jihar  Ondo ya karu da kashi 1.3 a jihar Kogi kuma  ya karu da kashi 1.50.

Wadannan alkaluman sun nuna cewa, hauhawar ta karu a watan Okotobar 2024, idan aka kwatanta da ta  2024.

Haka zalika, daga wata zuwa wata hauhawar a watan Okutobar 2024, ta karu da kashi 2.64 wanda ya karu zuwa kashi 0.12 a cikin watan Satumbar 2024 zuwa kashi  2.52.

Wannan ya nuna cewa, a watan Okobar 2024,an samu karin farashin kayan  mai yawa a watan Satumbar 2024.

Daga shekara zuwa shekara a wata Okutobar 2024 hauhawan farashin kayan a cikin birini ta kai kashi 36.38, wanda ya haura kashi 29.29, a watan Okutobar 2023.

Bugu da kari, daga wata zuwa wata, a cikin birni a cikin watan Okutobar 2024, ya karu da kashi 2.75, wanda hakan ya nuna cewa, an samu karin da ya kai 0.08 idan aka kwatanta da karin da aka samu a watan Satumbar 2024, wanda ya kai kashi 2.67.

Idan aka kwatanta da hauhawar da aka samu a cikin birnia cikin shekara daya, ta kai kashi 34.52 a watan Okubobar 2024, wanda idan aka kwatanta da watan Okutobar 2023, ya kai kashi 24.76.

Farashi
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Yadda Bikin Girke-girke Ya Karfafa Alaka Tsakanin Musulmai Da Kiristoci A Kaduna
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Next Post
CBN Ya Bayyana Shirin Kakaba Wa Bankuna Takunkumi

CBN Ya Bayyana Shirin Kakaba Wa Bankuna Takunkumi

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.